• English
  • Business News
Friday, July 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnati  Za Ta Karfafa Gwiwar Manoma Don Noma Tan Miliyan 34 Na Shinkafar Gida A  2030

by Abubakar Abba
3 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Gwamnati  Za Ta Karfafa Gwiwar Manoma Don Noma Tan Miliyan 34 Na Shinkafar Gida A  2030
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ma’aikatar aikin noma da raya karkara ta shelanta cewa, tana son a noma shinkafa ‘yar gida tan miliyan 34 a kakar noman shekarar 2023.

Wannan adadin da ma’aikatar ta sanar ba kunshe ne a cikin sabon tsarin bunkasa noman shinkafa na kasa daga shekarar 2022 zuwa shekarar 2023 (NRDS) wanda ma’aikatar ta kaddamar a kwanan baya.

  • Gwamna Gombe Ya Taya Kiristoci Murnar Kirsimeti, Ya Hore Su Kan Zaman Lafiya
  • Illolin Rashin Hadin Kan Magidanta (2)

Tsarin dai na son ya cim ma burin kara habaka noman na shinkafar da sarrafa ta a  kasar nan ta hanyar yin amfani  da kayan aikin noma na zamani.

Bugu da kari, kamar yadda aka tsara nama da shekarar 2023, ana kuma sa ran a yi renonon irin shinkafar tan 66.6 ko kuma tan 5,327.3, inda kuma za a samar da ingancin Irin shinkafar kashi 80 a cikin dari.

Tsarin wanda aka kaddamar da shi a birnin tarayyar Abuja, a jawabinsa a wajen kaddamarwar, karamin minista a ma’aikatar aikin noma da raya karkara Mustapha Baba Shehuri ya bayyana cewa, tsarin na (NRDS) zai taimaka wajen a samar da alkibla domin a kara bunkasa noman shinkafar a kasar nan tare da wadata kasar nan da shinkafar. Mustapha ya ci gaba da cewa, har ila yau, tsarin zai taimaka wajen kara samar da ayyukan yi ga ‘yan Nijeriya da kara noman shinkafar da za fitar zuwa kasashen duniya domin a sayar da ita.

Labarai Masu Nasaba

Dalilin Kwararru Na Bukatar Kafa Cibiyoyin Bincike Kan Nau’ikan Dabbobi A Nijeriya

Tinubu Ya Kaddamar Da Sabon Shirin Aikin Noma Don Samar Da Wadataccen Abinci

A cewar Mustapha, Nijeriya ta jima da shiga cikin shirin noman shinkafa na nahiyar Afirka wato (CARP), inda ya sanar da cewa, wannan shirin, ya mayar da hankali ne wajen ganin ana noma shinkafa ‘yar gida a bisa ka’ida da kuma ci gaba da wanzar da aikin noman shinkafa tare da yin gasar nomanta a tsakanin kasashen da ke a nahiyar Afirka.

“Tsarin na (NRDS) zai taimaka wajen a samar da alkibla domin a kara bunkasa noman shinkafar a kasar nan tare da wadata kasar nan da shinkafar”.

Karamin ministan ya yi kira ga daukacin masu ruwa da tsaki da ke a cikin shirin na (CARP), da su tabbatar da sun gudanar da shirin a aikace, musamman domin amfanuwar kasashensu.

Ya yi nuni da cewa, wannan hadakar a tsakanin kasashen na Afrika don a bunkasa noman shinkafar, zai taimaka matuka wajen kara habaka noman shinkafa a daukacin kasashen ciki har da Nijeriya.

“Nijeriya ta jima da shiga cikin shirin noman shinkafa na nahiyar Afirka wato (CARP), inda ya sanar da cewa, wannan shirin, ya mayar da hankali ne wajen ganin ana noma shinkafa ‘yar gida a bisa ka’ida da kuma ci gaba da wanzar da aikin noman shinkafa tare da yin gasar nomanta a tsakanin kasashen da ke a nahiyar Afirka”.

“Wannan hadakar a tsakanin kasashen na Afrika don a bunkasa noman shinkafar, zai taimaka matuka wajen kara habaka noman shinkafa a daukacin kasashen ciki har da Nijeriya”.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: GidagwamnatiManomaShinkafa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Waiwaye Kan Takardar Bayanin Gwamnatin Kasar Sin Dangane Da Gina Al’ummar Duniya Mai Makoma Guda A Fannin Cin Gajiyar Yanar Gizo

Next Post

Yadda Ake Amfani Da Google Drive

Related

Dalilin Kwararru Na Bukatar Kafa Cibiyoyin Bincike Kan Nau’ikan Dabbobi A Nijeriya
Noma Da Kiwo

Dalilin Kwararru Na Bukatar Kafa Cibiyoyin Bincike Kan Nau’ikan Dabbobi A Nijeriya

6 days ago
Tinubu Ya Kaddamar Da Sabon Shirin Aikin Noma Don Samar Da Wadataccen Abinci
Noma Da Kiwo

Tinubu Ya Kaddamar Da Sabon Shirin Aikin Noma Don Samar Da Wadataccen Abinci

6 days ago
Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar
Noma Da Kiwo

Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar

2 weeks ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)
Noma Da Kiwo

Nijeriya Da Brazil Sun Ƙulla Yarjejeniyar Horar Da Matasa Kiwon Dabbobi

3 weeks ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)
Noma Da Kiwo

Hikimar Yunƙurin Sake Farfaɗo Da Noman Filanten A Jihar Nasarawa

3 weeks ago
Jigawa Za Ta Samar Da Kashi 25 Na Shinkafar Da Nijeriya Ke Bukata – Hon Abdurahman 
Noma Da Kiwo

Jigawa Za Ta Samar Da Kashi 25 Na Shinkafar Da Nijeriya Ke Bukata – Hon Abdurahman 

3 weeks ago
Next Post
Yadda Ake Amfani Da Google Drive

Yadda Ake Amfani Da Google Drive

LABARAI MASU NASABA

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

July 10, 2025
Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

July 10, 2025
Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

July 10, 2025
Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

July 10, 2025
Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

July 10, 2025
An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

July 10, 2025
Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

July 10, 2025
Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta

Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta

July 10, 2025
An Bude Taron Ministoci Kan Wayewar Kai A Birnin Beijing

An Bude Taron Ministoci Kan Wayewar Kai A Birnin Beijing

July 10, 2025
Shiri Na Shekaru Biyar Biyar: Sirrin Tabbatar Da Ci Gaban Kasar Sin

Shiri Na Shekaru Biyar Biyar: Sirrin Tabbatar Da Ci Gaban Kasar Sin

July 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.