• English
  • Business News
Sunday, October 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnati  Za Ta Karfafa Gwiwar Manoma Don Noma Tan Miliyan 34 Na Shinkafar Gida A  2030

by Abubakar Abba
3 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Gwamnati  Za Ta Karfafa Gwiwar Manoma Don Noma Tan Miliyan 34 Na Shinkafar Gida A  2030
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ma’aikatar aikin noma da raya karkara ta shelanta cewa, tana son a noma shinkafa ‘yar gida tan miliyan 34 a kakar noman shekarar 2023.

Wannan adadin da ma’aikatar ta sanar ba kunshe ne a cikin sabon tsarin bunkasa noman shinkafa na kasa daga shekarar 2022 zuwa shekarar 2023 (NRDS) wanda ma’aikatar ta kaddamar a kwanan baya.

  • Gwamna Gombe Ya Taya Kiristoci Murnar Kirsimeti, Ya Hore Su Kan Zaman Lafiya
  • Illolin Rashin Hadin Kan Magidanta (2)

Tsarin dai na son ya cim ma burin kara habaka noman na shinkafar da sarrafa ta a  kasar nan ta hanyar yin amfani  da kayan aikin noma na zamani.

Bugu da kari, kamar yadda aka tsara nama da shekarar 2023, ana kuma sa ran a yi renonon irin shinkafar tan 66.6 ko kuma tan 5,327.3, inda kuma za a samar da ingancin Irin shinkafar kashi 80 a cikin dari.

Tsarin wanda aka kaddamar da shi a birnin tarayyar Abuja, a jawabinsa a wajen kaddamarwar, karamin minista a ma’aikatar aikin noma da raya karkara Mustapha Baba Shehuri ya bayyana cewa, tsarin na (NRDS) zai taimaka wajen a samar da alkibla domin a kara bunkasa noman shinkafar a kasar nan tare da wadata kasar nan da shinkafar. Mustapha ya ci gaba da cewa, har ila yau, tsarin zai taimaka wajen kara samar da ayyukan yi ga ‘yan Nijeriya da kara noman shinkafar da za fitar zuwa kasashen duniya domin a sayar da ita.

Labarai Masu Nasaba

Nazari Kan Yadda Za A Iya Samun Wadatacciyar Riba A Kiwon Jimina

Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Tallafa Wa Manoman Jihar Edo

A cewar Mustapha, Nijeriya ta jima da shiga cikin shirin noman shinkafa na nahiyar Afirka wato (CARP), inda ya sanar da cewa, wannan shirin, ya mayar da hankali ne wajen ganin ana noma shinkafa ‘yar gida a bisa ka’ida da kuma ci gaba da wanzar da aikin noman shinkafa tare da yin gasar nomanta a tsakanin kasashen da ke a nahiyar Afirka.

“Tsarin na (NRDS) zai taimaka wajen a samar da alkibla domin a kara bunkasa noman shinkafar a kasar nan tare da wadata kasar nan da shinkafar”.

Karamin ministan ya yi kira ga daukacin masu ruwa da tsaki da ke a cikin shirin na (CARP), da su tabbatar da sun gudanar da shirin a aikace, musamman domin amfanuwar kasashensu.

Ya yi nuni da cewa, wannan hadakar a tsakanin kasashen na Afrika don a bunkasa noman shinkafar, zai taimaka matuka wajen kara habaka noman shinkafa a daukacin kasashen ciki har da Nijeriya.

“Nijeriya ta jima da shiga cikin shirin noman shinkafa na nahiyar Afirka wato (CARP), inda ya sanar da cewa, wannan shirin, ya mayar da hankali ne wajen ganin ana noma shinkafa ‘yar gida a bisa ka’ida da kuma ci gaba da wanzar da aikin noman shinkafa tare da yin gasar nomanta a tsakanin kasashen da ke a nahiyar Afirka”.

“Wannan hadakar a tsakanin kasashen na Afrika don a bunkasa noman shinkafar, zai taimaka matuka wajen kara habaka noman shinkafa a daukacin kasashen ciki har da Nijeriya”.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: GidagwamnatiManomaShinkafa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Waiwaye Kan Takardar Bayanin Gwamnatin Kasar Sin Dangane Da Gina Al’ummar Duniya Mai Makoma Guda A Fannin Cin Gajiyar Yanar Gizo

Next Post

Yadda Ake Amfani Da Google Drive

Related

Nazari Kan Yadda Za A Iya Samun Wadatacciyar Riba A Kiwon Jimina
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Yadda Za A Iya Samun Wadatacciyar Riba A Kiwon Jimina

1 day ago
Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Tallafa Wa Manoman Jihar Edo
Noma Da Kiwo

Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Tallafa Wa Manoman Jihar Edo

1 day ago
Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Shirin Bunkasa Kiwon Kifi
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Shirin Bunkasa Kiwon Kifi

1 week ago
Dalilin Gwamnatin Tarayya Da Hukumar FAO Na Zuba Dala Biliyan 3.14 A Fannin Noma
Noma Da Kiwo

Dalilin Gwamnatin Tarayya Da Hukumar FAO Na Zuba Dala Biliyan 3.14 A Fannin Noma

1 week ago
Gwamnatin Kogi Ta Yi Haɗin Gwuiwa Don Fara Fitar Da Amfanin Gona
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Kogi Ta Yi Haɗin Gwuiwa Don Fara Fitar Da Amfanin Gona

1 week ago
Nijeriya Na Asarar Dala Biliyan 10.5 Sakamakon Rashin Cin Gajiyar Kashin Dabbobi
Noma Da Kiwo

Nijeriya Na Asarar Dala Biliyan 10.5 Sakamakon Rashin Cin Gajiyar Kashin Dabbobi

2 weeks ago
Next Post
Yadda Ake Amfani Da Google Drive

Yadda Ake Amfani Da Google Drive

LABARAI MASU NASABA

Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto

Al’ummar Sokoto Sun Koka Kan Yadda Hare-haren Lakurawa Ke Kara Ta’azzara

October 5, 2025
Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

October 4, 2025
Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

October 4, 2025
Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

October 4, 2025
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

October 4, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

October 4, 2025
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

October 4, 2025
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

October 4, 2025
Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

October 4, 2025
Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.