ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnati  Za Ta Karfafa Gwiwar Manoma Don Noma Tan Miliyan 34 Na Shinkafar Gida A  2030

by Abubakar Abba
4 years ago
Manoma

Ma’aikatar aikin noma da raya karkara ta shelanta cewa, tana son a noma shinkafa ‘yar gida tan miliyan 34 a kakar noman shekarar 2023.

Wannan adadin da ma’aikatar ta sanar ba kunshe ne a cikin sabon tsarin bunkasa noman shinkafa na kasa daga shekarar 2022 zuwa shekarar 2023 (NRDS) wanda ma’aikatar ta kaddamar a kwanan baya.

  • Gwamna Gombe Ya Taya Kiristoci Murnar Kirsimeti, Ya Hore Su Kan Zaman Lafiya
  • Illolin Rashin Hadin Kan Magidanta (2)

Tsarin dai na son ya cim ma burin kara habaka noman na shinkafar da sarrafa ta a  kasar nan ta hanyar yin amfani  da kayan aikin noma na zamani.

ADVERTISEMENT

Bugu da kari, kamar yadda aka tsara nama da shekarar 2023, ana kuma sa ran a yi renonon irin shinkafar tan 66.6 ko kuma tan 5,327.3, inda kuma za a samar da ingancin Irin shinkafar kashi 80 a cikin dari.

Tsarin wanda aka kaddamar da shi a birnin tarayyar Abuja, a jawabinsa a wajen kaddamarwar, karamin minista a ma’aikatar aikin noma da raya karkara Mustapha Baba Shehuri ya bayyana cewa, tsarin na (NRDS) zai taimaka wajen a samar da alkibla domin a kara bunkasa noman shinkafar a kasar nan tare da wadata kasar nan da shinkafar. Mustapha ya ci gaba da cewa, har ila yau, tsarin zai taimaka wajen kara samar da ayyukan yi ga ‘yan Nijeriya da kara noman shinkafar da za fitar zuwa kasashen duniya domin a sayar da ita.

LABARAI MASU NASABA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

A cewar Mustapha, Nijeriya ta jima da shiga cikin shirin noman shinkafa na nahiyar Afirka wato (CARP), inda ya sanar da cewa, wannan shirin, ya mayar da hankali ne wajen ganin ana noma shinkafa ‘yar gida a bisa ka’ida da kuma ci gaba da wanzar da aikin noman shinkafa tare da yin gasar nomanta a tsakanin kasashen da ke a nahiyar Afirka.

“Tsarin na (NRDS) zai taimaka wajen a samar da alkibla domin a kara bunkasa noman shinkafar a kasar nan tare da wadata kasar nan da shinkafar”.

Karamin ministan ya yi kira ga daukacin masu ruwa da tsaki da ke a cikin shirin na (CARP), da su tabbatar da sun gudanar da shirin a aikace, musamman domin amfanuwar kasashensu.

Ya yi nuni da cewa, wannan hadakar a tsakanin kasashen na Afrika don a bunkasa noman shinkafar, zai taimaka matuka wajen kara habaka noman shinkafa a daukacin kasashen ciki har da Nijeriya.

“Nijeriya ta jima da shiga cikin shirin noman shinkafa na nahiyar Afirka wato (CARP), inda ya sanar da cewa, wannan shirin, ya mayar da hankali ne wajen ganin ana noma shinkafa ‘yar gida a bisa ka’ida da kuma ci gaba da wanzar da aikin noman shinkafa tare da yin gasar nomanta a tsakanin kasashen da ke a nahiyar Afirka”.

“Wannan hadakar a tsakanin kasashen na Afrika don a bunkasa noman shinkafar, zai taimaka matuka wajen kara habaka noman shinkafa a daukacin kasashen ciki har da Nijeriya”.

Manoma
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

MASU ALAKA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

June 20, 2026
Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
Noma Da Kiwo

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

June 20, 2026
Kungiyar Manoman Citta Ta Kasa Ta Yaba Wa Gwamnatin Tarayya Kan Tallafin Da Take Ba Su
Noma Da Kiwo

Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

June 19, 2026
Next Post
Yadda Ake Amfani Da Google Drive

Yadda Ake Amfani Da Google Drive

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.