• English
  • Business News
Wednesday, June 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Bauchi Ta Bai Wa Dalibai Hutun Zabe

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Gwamnatin Bauchi Ta Bai Wa Dalibai Hutun Zabe
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin Jihar Bauchi ta sanar da ba da hutun kwanaki biyu ga daliban makarantun jeka-ka-dawo da suke karkashinta domin samun sararin gudanar da zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisun tarayya a ranar Asabar.

Kwamishiniyar ma’aikatar ilimi ta jihar, Dakta Jamila Muhammad Dahiru ce, ta bayyana hakan ga manema labarai a Bauchi.

  • Me Ya Sa Samari Ke Wa ‘Yan Matan Yanzu Kallon Zawarawa?
  • Buhari Da Tsofaffin Shugabannin Kasa Sun Bukaci ‘Yan Takara Su Karbi Sakamakon Zabe

Ta ce, an ba da hutun ne domin Malamai da iyayen yaran su samu damar yin zabe.

Sannan kuma wasu daliban za su yi tafiya da iyayensu zuwa garuruwa da kauyukansu domin kada kuri’a.

Sannan ta ce a cikin daliban akwai wadanda shekarunsu ya kai na jefa kuri’a don haka wannan hutun zai ba su damar yin zabe.

Labarai Masu Nasaba

Bilicin: NAFDAC Ta Kama Mutane 6, Ta Rufe Shaguna A Kano

Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

Kazalika, ta sanar da cewa gwamnatin ta kuma sake ba da hutun kwanaki biyu ga daliban makarantun jeka-ka-dawo a lokacin zaben gwamnan Jihar da na ‘yan majalisun dokoki da zai gudana a ranar 11 ga watan Maris.

“Bisa wannan, daliban makarantun jeka-ka-dawo za su kasance a gida a ranar Juma’a 24 da Litinin 27 ga watan Fabrairu, 2023 a matsayin hutun zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisun tarayya da za a gudanar a ranar Asabar.

“Ga zaben gwamna da na ‘yan majalisun jiha kuma, dalibai za su kasance a gida a ranar Juma’a 10 da ranar Litinin 13 ga watan Maris 2023, don haka harkokin karatu za su kankama a ranar Talata 14 ga watan Maris.”

Jamila ta ce, daliban makarantun kwana da suke jihar za su kasance a cikin makarantunsu a wannan lokaci.

Kwamishiniyar ta yi amfani da wannan damar wajen nanata aniyar gwamnatin Jihar Bauchi na inganta ilimi, walwala da jin dadin Malamai gami da bayar da ilimi mai nagarta.

Ta yi fatan a yi zabe cikin kwanciyar hankali a dukkanin matakai.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Dakta JamilaDalibaiHutuIlimiKwamishiniyaMakarantaZabe
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kungiyoyi Magoya Bayan Buhari-Osinbajo Sun Bukaci ‘Yan Nijeriya Su Zabi Atiku Na Jam’iyyar PDP

Next Post

INEC Ta Fara Raba Kayan Aikin Zabe A Adamawa

Related

Bilicin: NAFDAC Ta Kama Mutane 6, Ta Rufe Shaguna A Kano
Manyan Labarai

Bilicin: NAFDAC Ta Kama Mutane 6, Ta Rufe Shaguna A Kano

2 minutes ago
Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa
Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

8 hours ago
Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato
Labarai

Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

9 hours ago
Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027
Labarai

Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

11 hours ago
Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta
Labarai

Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta

12 hours ago
Sabbin Ministoci
Manyan Labarai

Majalisar Dattawa Ta Kara Tsawaita Aiwatar Da Ayyukan Kasafin Kudi Na 2024 Da Wata 6

14 hours ago
Next Post
INEC Ta Fara Raba Kayan Aikin Zabe A Adamawa

INEC Ta Fara Raba Kayan Aikin Zabe A Adamawa

LABARAI MASU NASABA

Bilicin: NAFDAC Ta Kama Mutane 6, Ta Rufe Shaguna A Kano

Bilicin: NAFDAC Ta Kama Mutane 6, Ta Rufe Shaguna A Kano

June 25, 2025
Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?

Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?

June 24, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

June 24, 2025
Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

June 24, 2025
Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

June 24, 2025
Al’ummun Afrika Da Sin Ba Za Su Taba Mantawa Da Gudunmuwar Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ba

Al’ummun Afrika Da Sin Ba Za Su Taba Mantawa Da Gudunmuwar Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ba

June 24, 2025
Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

June 24, 2025
Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta

Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta

June 24, 2025
Sin Da Kasashen Musulmi Za Su Kara Zurfafa Dangantakarsu

Sin Da Kasashen Musulmi Za Su Kara Zurfafa Dangantakarsu

June 24, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisar Dattawa Ta Kara Tsawaita Aiwatar Da Ayyukan Kasafin Kudi Na 2024 Da Wata 6

June 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.