• English
  • Business News
Saturday, October 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Kogi Ta Yi Allah Wadai Da Harin ‘Yan Bindiga Da Ya Kashe Mutane Da Dama A Jihar

by Sadiq
3 years ago
Kogi

Gwamnatin Jihar Kogi ta yi Allah wadai da mummunan harin da wasu ‘yan bindiga su ka kai da ya hallaka mutane da dama a jihar.

A ranar Lahadin nan da ta gabata ne dai wasu ‘yan bindiga su ka kai harin a yankin Ogananibo da ke cikin karamar hukumar Dakina ta jihar Kogi, inda su ka hallaka jama’a da dama tare da jikkata wasu da dama.

  • ‘Yansanda Sun Cafke Mutum 2 Kan Kisan Basarake Da Garkuwa A Neja
  • ‘Yansanda Sun Cafke Mutum 2 Kan Kisan Basarake Da Garkuwa A Neja

Tuni dai gwamnatin jihar ta fitar da wata sanarwa da ke yin Allah wadai da wannan hari na aika-aika.

Mista Kingsley Fanwo shine kwamishinan yada labarai na jihar Kogi, ya ce gwamnati ta kadu sosai da samun wannan mummunan labari.

Ya ce gwamnatin Jihar Kogi ta yi Allah wadai da wannan hari kuma tana daukar duk wasu matakai da su ka wajaba na kare rayukka da kuma dukiyar jama’a, kana ya ce tuni gwamnan Jihar Kogi, Yahaya Bello, ya ba da umarnin tura karin jami’an tsaro a yanki.

LABARAI MASU NASABA

JIBWIS FCT Ta Yi Taron Yaye Iyaye Mata Da Suka Kammala Koyon Sana’o’i

An Fara Yi Wa Yara Miliyan 1.6 Rigakafi A Taraba

Da yake karin bayani akan adadin wadanda suka mutu a harin, kwamishinan yada labaran ya ce jami’an tsaro na kan bincike, ba su gama tantancewa ba.

A yanzu haka hukumar bayar agajin gaggawa ta Jihar Kogi ta isa yankin da lamarin ya faru domin ba da agaji ga wadanda su ka jikkata.

Suma dai wasu al’ummar Jihar Kogi sun yi Allah wadai da wannan hari a wannan wata na Ramadan da al’ummar Musulmi ke gudanar da ibadar Azumi.

A nasa bangaren, Shugaban Kungiyara Izala a Jihar Kogi, Yahaya Dalladi Musa, ya ce a wannan watan mai alfarma na Ramadan wata ne na zaman lafiya da ibada ba wata ne na tashin hankali ba kuma duk wadanda suka yi wannan abu ba su kyauta ba.

Jihar Kogi dai na fuskantar karin hare-haren ‘yan bindiga dama masu yin garkuwa da mutane, al’amarin da ke matukar bukatar kulawa ta musamman domin shawo kan lamarin

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

JIBWIS FCT Ta Yi Taron Yaye Iyaye Mata Da Suka Kammala Koyon Sana’o’i
Labarai

JIBWIS FCT Ta Yi Taron Yaye Iyaye Mata Da Suka Kammala Koyon Sana’o’i

October 18, 2025
An Fara Yi Wa Yara Miliyan 1.6 Rigakafi A Taraba
Labarai

An Fara Yi Wa Yara Miliyan 1.6 Rigakafi A Taraba

October 18, 2025
Ƴansanda Sun Kama Gungun Masu Sojan Gona Suna Aikata Laifuka A Kano
Labarai

Ƴansanda Sun Kama Gungun Masu Sojan Gona Suna Aikata Laifuka A Kano

October 18, 2025
Next Post
An Tsinci Gawar Mai Ciki A Gefen Hanya A Kano

An Tsinci Gawar Mai Ciki A Gefen Hanya A Kano

LABARAI MASU NASABA

JIBWIS FCT Ta Yi Taron Yaye Iyaye Mata Da Suka Kammala Koyon Sana’o’i

JIBWIS FCT Ta Yi Taron Yaye Iyaye Mata Da Suka Kammala Koyon Sana’o’i

October 18, 2025
‘Yansanda Sun Cafke Ɓarayi 13 Tare Da Ƙwato Shanu 27 A Kaduna

Gwamnatin Jihar Taraba Ta Ayyana Yi Wa Kasuwannin Sayar Da Dabbobi 9 Garanbawul

October 18, 2025
Iwobi Na Dab Da Kafa Tarihi A Gasar Firimiya

Iwobi Na Dab Da Kafa Tarihi A Gasar Firimiya

October 18, 2025
Dalilin Bankin AfDB Na Yin Hadaka Da WFP Da IFPRI

Dalilin Bankin AfDB Na Yin Hadaka Da WFP Da IFPRI

October 18, 2025
An Fara Yi Wa Yara Miliyan 1.6 Rigakafi A Taraba

An Fara Yi Wa Yara Miliyan 1.6 Rigakafi A Taraba

October 18, 2025
Lewandowski Ba Zai Buga Wasan El Classico Ba

Lewandowski Ba Zai Buga Wasan El Classico Ba

October 18, 2025
Ƴansanda Sun Kama Gungun Masu Sojan Gona Suna Aikata Laifuka A Kano

Ƴansanda Sun Kama Gungun Masu Sojan Gona Suna Aikata Laifuka A Kano

October 18, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Ƴansanda, Sun Kashe 2 A Kaduna

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Ƴansanda, Sun Kashe 2 A Kaduna

October 18, 2025
Radda

Gwamnan Katsina Ya Bukaci Al’umma Su Hada Hannu Da Gwamnati Wajen Kawar Da Matsalar Tsaro

October 18, 2025
Yajin Aikin ASUU: Majalisar Dattawa Ta Tsoma Baki, Za Ta Gana Da Ministan Ilimi

Yajin Aikin ASUU: Majalisar Dattawa Ta Tsoma Baki, Za Ta Gana Da Ministan Ilimi

October 18, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.