• English
  • Business News
Friday, July 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Kogi Ta Yi Allah Wadai Da Harin ‘Yan Bindiga Da Ya Kashe Mutane Da Dama A Jihar

by Sadiq
2 years ago
in Labarai
0
Gwamnatin Kogi Ta Yi Allah Wadai Da Harin ‘Yan Bindiga Da Ya Kashe Mutane Da Dama A Jihar
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin Jihar Kogi ta yi Allah wadai da mummunan harin da wasu ‘yan bindiga su ka kai da ya hallaka mutane da dama a jihar.

A ranar Lahadin nan da ta gabata ne dai wasu ‘yan bindiga su ka kai harin a yankin Ogananibo da ke cikin karamar hukumar Dakina ta jihar Kogi, inda su ka hallaka jama’a da dama tare da jikkata wasu da dama.

  • ‘Yansanda Sun Cafke Mutum 2 Kan Kisan Basarake Da Garkuwa A Neja
  • ‘Yansanda Sun Cafke Mutum 2 Kan Kisan Basarake Da Garkuwa A Neja

Tuni dai gwamnatin jihar ta fitar da wata sanarwa da ke yin Allah wadai da wannan hari na aika-aika.

Mista Kingsley Fanwo shine kwamishinan yada labarai na jihar Kogi, ya ce gwamnati ta kadu sosai da samun wannan mummunan labari.

Ya ce gwamnatin Jihar Kogi ta yi Allah wadai da wannan hari kuma tana daukar duk wasu matakai da su ka wajaba na kare rayukka da kuma dukiyar jama’a, kana ya ce tuni gwamnan Jihar Kogi, Yahaya Bello, ya ba da umarnin tura karin jami’an tsaro a yanki.

Labarai Masu Nasaba

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

Akwai Bukatar Hada Kai Da Aiki Tare Tsakanin Hukumomin Tsaro

Da yake karin bayani akan adadin wadanda suka mutu a harin, kwamishinan yada labaran ya ce jami’an tsaro na kan bincike, ba su gama tantancewa ba.

A yanzu haka hukumar bayar agajin gaggawa ta Jihar Kogi ta isa yankin da lamarin ya faru domin ba da agaji ga wadanda su ka jikkata.

Suma dai wasu al’ummar Jihar Kogi sun yi Allah wadai da wannan hari a wannan wata na Ramadan da al’ummar Musulmi ke gudanar da ibadar Azumi.

A nasa bangaren, Shugaban Kungiyara Izala a Jihar Kogi, Yahaya Dalladi Musa, ya ce a wannan watan mai alfarma na Ramadan wata ne na zaman lafiya da ibada ba wata ne na tashin hankali ba kuma duk wadanda suka yi wannan abu ba su kyauta ba.

Jihar Kogi dai na fuskantar karin hare-haren ‘yan bindiga dama masu yin garkuwa da mutane, al’amarin da ke matukar bukatar kulawa ta musamman domin shawo kan lamarin


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Allah WadaiHariKogiYahaya Bello
ShareTweetSendShare
Previous Post

Shirin Mika Mulki: Buhari Da Gwamnoni Za Su Sake Bayyana Kadarorinsu

Next Post

An Tsinci Gawar Mai Ciki A Gefen Hanya A Kano

Related

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa
Manyan Labarai

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

54 minutes ago
Yunkurin Magance Matsalar Tsaro Da Rigingimu A Arewa…
Manyan Labarai

Akwai Bukatar Hada Kai Da Aiki Tare Tsakanin Hukumomin Tsaro

2 hours ago
Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe
Manyan Labarai

Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

12 hours ago
An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano
Labarai

An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

13 hours ago
Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta
Labarai

Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta

15 hours ago
Shiri Na Shekaru Biyar Biyar: Sirrin Tabbatar Da Ci Gaban Kasar Sin
Ra'ayi Riga

Shiri Na Shekaru Biyar Biyar: Sirrin Tabbatar Da Ci Gaban Kasar Sin

15 hours ago
Next Post
An Tsinci Gawar Mai Ciki A Gefen Hanya A Kano

An Tsinci Gawar Mai Ciki A Gefen Hanya A Kano

LABARAI MASU NASABA

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

July 11, 2025
Yunkurin Magance Matsalar Tsaro Da Rigingimu A Arewa…

Akwai Bukatar Hada Kai Da Aiki Tare Tsakanin Hukumomin Tsaro

July 11, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

July 10, 2025
Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

July 10, 2025
Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

July 10, 2025
Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

July 10, 2025
Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

July 10, 2025
An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

July 10, 2025
Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

July 10, 2025
Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta

Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta

July 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.