• English
  • Business News
Thursday, September 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Nijeriya Ba Ta Runtsawa Saboda Matsalar Tsaro – Minista

by Yusuf Shuaibu and Sulaiman
10 months ago
in Labarai
0
Gwamnatin Nijeriya Ba Ta Runtsawa Saboda Matsalar Tsaro – Minista
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ministan harkokin cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojo, ya ce gwamnatin tarayya na yin namijin kokari wajen yaki da kalubalen tsaro da ke addabar Nijeriya.

 

Tunji-Ojo ya bayyana hakan ne a ranar Talata a gidan talabijin na Channels, inda ya ce mai bai wa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu, da ministan tsaro, Mohammed Badaru da babban hafsan tsaro, Janar Christopher Musa, ba sa runtsawa saboda matsalar tsaron kasar nan.

  • Sin Ta Kafa Tsarin Ilimin Koyar Da Sana’o’i Mafi Girma A Duniya
  • Mutfwang Ya Amince Da Mafi Karancin Albashi Na N70,000 Ga Ma’aikatan Filato

“Ba wanda yake hutawa a tsakanin, Malam Nuhu Ribadu da ministan tsaro da shugaban hafsan tsaro da kuma shugaban hukumar farin kaya (DSS).

 

Labarai Masu Nasaba

Ƙwararren Masanin Tsaro, Bulama Ya Ƙaryata Iƙirarin El-Rufai Kan Biyan ’Yan Bindiga Kuɗaɗen Fansa

Gwamnatin Tarayya Ta Ɓullo Da Kwasakwasai 26 Na Kasuwanci Don Rage Yawan Masu Neman Aikin Gwamnati

“Ba wanda yake barci, muna aiki tukuru. Wannan batu na tsaro babban al’amari ne da ya shafi kasa baki daya, kuma ba zan zauna a nan na ki sauke nauyin tsaron ‘yan Nijeriya a madadin shugaban kasa ba,” in ji Ministan.

 

A cewarsa, an samu ingantuwar tsaro a kasar nan tun bayan hawan gwamnatin Shugaba Bola Tinubu, inda ya kara da cewa sojoji sun durkusar da ‘yan ta’addan Boko Haram da ISWAP a yankin arewa maso gabas.

 

Ya kuma yi nuni da cewa gwamnati mai ci ta kasance abun misali wajen tabbatar da tsaro da rayuka da dukiyoyin ‘yan Nijeriya.

 

Ministan wanda ya yi la’akari da harin da wata sabuwar kungiyar ‘yan ta’adda ta kai a jihohin Sakkwato da Kebbi, ya bukaci ‘yan Nijeriya da ka da su yi wa Tinubu hukunci kan lamarin, yana mai cewa shugaban kasar na sane da kalubalen tsaro.

 

“Shugaban kasa yana kula da wadannan batutuwa. Ka da ku yi wa shugaban kasa hukunci, ko wannan gwamnati da wadannan mataki. Yin magana na da sauki, amma daukan mataki shi ne ke da sauri.

 

“Mun zo ranar 29 ga Mayu a shekarar da ta gabata, ba na son mu kawo siyasa cikin wannan. Dukanmu mun san halin da ake ciki a fadin kasar nan, shin mun isa inda muke son isa? Amsar ita ce a’a. Muna inda muka kasance? Amsar ita ce a’a. Mun samu ci gaba,” in ji Tunji-Ojo.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Su Wane Ne Lakurawa? Daga Ina Suke? Me Cece Akidarsu?

Next Post

Rayuwar Annabi Muhammadu (SAW) Da Abin Da Ya Ta’allaka Da Aurensa (1)

Related

Boko Haram Na Yin TikTok, Suna Sarrafa Jirage Marasa Matuƙi Don Sa Ido Kan Sansanonin Soji – Bulama 
Labarai

Ƙwararren Masanin Tsaro, Bulama Ya Ƙaryata Iƙirarin El-Rufai Kan Biyan ’Yan Bindiga Kuɗaɗen Fansa

23 minutes ago
Gwamnatin Tarayya Ta Ɓullo Da Kwasakwasai 26 Na Kasuwanci Don Rage Yawan Masu Neman Aikin Gwamnati
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Ɓullo Da Kwasakwasai 26 Na Kasuwanci Don Rage Yawan Masu Neman Aikin Gwamnati

2 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja
Labarai

Cutar Diphtheria Ta Kashe Yara 10 A Jihar Neja

5 hours ago
DSS Ta Gurfanar Da Shugabannin Ƙungiyar Ansaru Kan Zargin Ta’addanci
Manyan Labarai

DSS Ta Gurfanar Da Shugabannin Ƙungiyar Ansaru Kan Zargin Ta’addanci

7 hours ago
Mahara Sun Kai Hari Banki A Kogi
Labarai

‘Yansanda Sun Cafke ‘Yan Fashi 3 A Kano, Sun Ƙwato Motar Sata

8 hours ago
Ganawata Da Macron Ta Yi Amfani – Tinubu
Labarai

Ganawata Da Macron Ta Yi Amfani – Tinubu

9 hours ago
Next Post
SAW

Rayuwar Annabi Muhammadu (SAW) Da Abin Da Ya Ta’allaka Da Aurensa (1)

LABARAI MASU NASABA

Boko Haram Na Yin TikTok, Suna Sarrafa Jirage Marasa Matuƙi Don Sa Ido Kan Sansanonin Soji – Bulama 

Ƙwararren Masanin Tsaro, Bulama Ya Ƙaryata Iƙirarin El-Rufai Kan Biyan ’Yan Bindiga Kuɗaɗen Fansa

September 11, 2025
Wata Mahanga Ta Daban Na Kallon Ayyukan Ta’addanci

Wata Mahanga Ta Daban Na Kallon Ayyukan Ta’addanci

September 11, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Ɓullo Da Kwasakwasai 26 Na Kasuwanci Don Rage Yawan Masu Neman Aikin Gwamnati

Gwamnatin Tarayya Ta Ɓullo Da Kwasakwasai 26 Na Kasuwanci Don Rage Yawan Masu Neman Aikin Gwamnati

September 11, 2025
Najeriya: Ajandar Jagorantar Duniya Ta Ba Da Gudummawa Ga Tsarin Kasashen Duniya

Najeriya: Ajandar Jagorantar Duniya Ta Ba Da Gudummawa Ga Tsarin Kasashen Duniya

September 11, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

Cutar Diphtheria Ta Kashe Yara 10 A Jihar Neja

September 11, 2025
DSS Ta Gurfanar Da Shugabannin Ƙungiyar Ansaru Kan Zargin Ta’addanci

DSS Ta Gurfanar Da Shugabannin Ƙungiyar Ansaru Kan Zargin Ta’addanci

September 11, 2025
Mahara Sun Kai Hari Banki A Kogi

‘Yansanda Sun Cafke ‘Yan Fashi 3 A Kano, Sun Ƙwato Motar Sata

September 11, 2025
Ganawata Da Macron Ta Yi Amfani – Tinubu

Ganawata Da Macron Ta Yi Amfani – Tinubu

September 11, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Tinubu Ya Bayar Da Umarni Karya Farashin Kayan Abinci A Nijeriya

September 11, 2025
Mun Gano Famfo 5,570 Da Ake Amfani Da Su Wajen Satar Danyen Mai — NNPCL

Mele Kyari Ya Bayyana A Ofishin EFCC Kan Zargin Badaƙalar Dala Biliyan 7.2

September 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.