• English
  • Business News
Tuesday, September 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Sakkwato Ta Kaddamar Da Gangamin Sa Yara A Makaranta

by Idris Aliyu Daudawa and Sulaiman
9 months ago
in Ilimi
0
Gwamna Aliyu Ya Tsige Hakimai 15 Na Sokoto
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin Jihar Sakkwato ta kaddamar da shirin sa yara da suka isa shiga makaranta na shekarar karatu ta 2024/2025 wanda aka shirya shi ne domin duk yaran da shekaraunsu sun kai su shiga makaranta an sa, su a makarantun gwamnati.

Da yak e jawabi wajen kaddamar lokacin da aka kaddamar da tsarin wanda aka yi a amakarantar Firamaren a ‘ya’yan sojoji Kwannawa, cikin karamar hukmar Dange Shuni, Gwamna Ahmed Aliyu ya bayyana cewar ita maganar daukar yara da sa su makaranta na daya daga dikin tsare- tsaren na matakan da gwamnati ta dauka a wani kokarin da take yi na, gano yaran da basu zuwa makaranta,da suka hada da wadanda ba a taba sa su makaranta ba, da kuma wadanda aka sa su amma yanzu ba su zuwa.

  • Sin Ta Goyi Bayan Kudurin Kafa Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta AU A Somaliya
  • Bunkasar Tattalin Arzikin Sin Ta Kawo Damammaki Ga Duniya

Da yake jawabi kan irin ci gaban da gwamnatinsa ta samu ta bangaren ilimi, gwamnan yace, “shekarar data gabata, gwamnatin Jihar ta hanyar hadin gwiwa da ma’aikatar ilimi ta tarayya sun kafa makarantiu uku na karamar Sakandare a mazabu uku na ‘yan majalisar dattawa,wadanda aka kaddamar a watan Mayu na shekarar 2024 wadda karamar Ministan ilimi, Dakta Yusuf Tanko Sununu yayi.

Ya ce“Sun biya Naira miliyan 150,000,000 a matsayin kudin da gwamnatin Jiha rya dace ta bada da kuma Naira miliyan 50,000,000 saboda a fara aiwatar da tsarin AGILE a Jihar har ma da gina azuzuwa 147,da kuma gyara 142, samar da wuraren Bahaya / Masai na zamani 208, zagaye makarantu da katanga, da rijiyoyin burtsatse, duk wannan domin a samar da yanayi maikyau saboda a ji dadin koyarwa suma wadanda ake koya mawa su ji dadin hakan.

“An yi horo da sake horar da Malaman makaranta a kananan hukumomi 23 na Jihar saboda a samu bunkasa iliminsu da kwazon aikinsu.Hakanan ma an sayo saitin kayayyakin karatu 9,852 saboda Malami da ‘yan makaranta, har ma da samar da wadansu abubuwan da makarantu ke bukata.

Labarai Masu Nasaba

Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe

Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME

“Wannan ya hada da lamarin sake farfado da ciyar da yara abinci a makarantun kwana 23 da suke da dalibai 17,367, ana amfani da Naira miliyan 680,786,400 kowace shekara.Tsarin ciyarwar ya hada da makarantun Firamare uku da ake kwana.

“An dauki sabbin Malamai 2,000 wadanda aka tura su, su koyar a makarantun Sakandare na ‘ya’yan Fulani a fadin Jihar. Bugu da kari mun gabatar da bada Naira 200,000 ga dukkan makarantun Sakandare saboda a rika yin dan karamin gyara na wadansu abubuwan aiki a cikin makaranta.

Ya kara jaddada cewa “Bada dadewa bane suka bada kwangilar sake gyaran gaba daya na makarantun Sakandare dana Firamare na Jihar.”

Da yake karin haske kan kudurin da gwamnatinsa take da shi dangane da bunkasa ilimi fiye da yadda ya same shi, Gwamna Aliyu ya yi kira da iyaye da kuma wadanda alhakin ilimin yaray a rataya a wuyansu a Jihar, da su ba gwamnatinsa goyon baya wajen tabbatar da cewar ‘ya’yansu suna zuwa makaranta kullum kamar yadda ya kamata.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Ta Goyi Bayan Kudurin Kafa Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta AU A Somaliya

Next Post

Maganin Zubewar Mama Da Yadda Ake Gyara Shi 

Related

Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe
Ilimi

Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe

2 days ago
Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME
Ilimi

Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME

1 week ago
ASUU
Ilimi

Malaman Jami’o’i Sun Zama Abin Tausayi —Kungiyar ASUU

1 week ago
Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai
Da ɗumi-ɗuminsa

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

2 weeks ago
Lambar Yabo Ta CON: Buni Ya Zama Zinare Bashi Da Maboya
Ilimi

NTIC Ta Jinjina Wa Gwamna Buni Kan Taimako A Bangaren Ilimi

2 weeks ago
Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta
Ilimi

Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta

2 weeks ago
Next Post
Maganin Zubewar Mama Da Yadda Ake Gyara Shi 

Maganin Zubewar Mama Da Yadda Ake Gyara Shi 

LABARAI MASU NASABA

Dan Sanda Ya Kashe Abokin Aikinsa Da Almakashi Har Lahira A Kebbi

Wata Ta Kashe ’Yar Uwarta Kan Bashin Naira 800 A Ondo

September 16, 2025
Jigilar Mai: Me Ya Haddasa Rikicin Dangote Da Ƙungiyar NUPENG?

Jigilar Mai: Me Ya Haddasa Rikicin Dangote Da Ƙungiyar NUPENG?

September 16, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Yi Wa Hakimi Yankan Rago A Zamfara

September 16, 2025
Jonathan Zai Jagoranci Taron Tattaunawa Kan Dimokuraɗiyya A Ghana

Jonathan Zai Jagoranci Taron Tattaunawa Kan Dimokuraɗiyya A Ghana

September 16, 2025
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Mayar Wa Atiku Martani Kan Cewar ‘Yan Nijeriya Na Fama Da Yunwa

September 16, 2025
Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne

Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne

September 15, 2025
Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 

Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 

September 15, 2025
Tawagogin Sin Da Na Amurka Sun Sake Tattaunawa Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya A Rana Ta Biyu

Tawagogin Sin Da Na Amurka Sun Sake Tattaunawa Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya A Rana Ta Biyu

September 15, 2025
Tinubu

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Yanke Hutu, Zai Dawo Abuja Gobe Talata

September 15, 2025
Sabunta Cinikin Ba Da Hidima, Masu Zuba Jari Na Waje Suna Ganin “Damar Da Kowa Ke Bukata A Kowane Lungu Na Sin”

Sabunta Cinikin Ba Da Hidima, Masu Zuba Jari Na Waje Suna Ganin “Damar Da Kowa Ke Bukata A Kowane Lungu Na Sin”

September 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.