• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Sakkwato Ta Kaddamar Da Gangamin Sa Yara A Makaranta

by Idris Aliyu Daudawa and Sulaiman
5 months ago
in Ilimi
0
Gwamna Aliyu Ya Tsige Hakimai 15 Na Sokoto
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin Jihar Sakkwato ta kaddamar da shirin sa yara da suka isa shiga makaranta na shekarar karatu ta 2024/2025 wanda aka shirya shi ne domin duk yaran da shekaraunsu sun kai su shiga makaranta an sa, su a makarantun gwamnati.

Da yak e jawabi wajen kaddamar lokacin da aka kaddamar da tsarin wanda aka yi a amakarantar Firamaren a ‘ya’yan sojoji Kwannawa, cikin karamar hukmar Dange Shuni, Gwamna Ahmed Aliyu ya bayyana cewar ita maganar daukar yara da sa su makaranta na daya daga dikin tsare- tsaren na matakan da gwamnati ta dauka a wani kokarin da take yi na, gano yaran da basu zuwa makaranta,da suka hada da wadanda ba a taba sa su makaranta ba, da kuma wadanda aka sa su amma yanzu ba su zuwa.

  • Sin Ta Goyi Bayan Kudurin Kafa Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta AU A Somaliya
  • Bunkasar Tattalin Arzikin Sin Ta Kawo Damammaki Ga Duniya

Da yake jawabi kan irin ci gaban da gwamnatinsa ta samu ta bangaren ilimi, gwamnan yace, “shekarar data gabata, gwamnatin Jihar ta hanyar hadin gwiwa da ma’aikatar ilimi ta tarayya sun kafa makarantiu uku na karamar Sakandare a mazabu uku na ‘yan majalisar dattawa,wadanda aka kaddamar a watan Mayu na shekarar 2024 wadda karamar Ministan ilimi, Dakta Yusuf Tanko Sununu yayi.

Ya ce“Sun biya Naira miliyan 150,000,000 a matsayin kudin da gwamnatin Jiha rya dace ta bada da kuma Naira miliyan 50,000,000 saboda a fara aiwatar da tsarin AGILE a Jihar har ma da gina azuzuwa 147,da kuma gyara 142, samar da wuraren Bahaya / Masai na zamani 208, zagaye makarantu da katanga, da rijiyoyin burtsatse, duk wannan domin a samar da yanayi maikyau saboda a ji dadin koyarwa suma wadanda ake koya mawa su ji dadin hakan.

“An yi horo da sake horar da Malaman makaranta a kananan hukumomi 23 na Jihar saboda a samu bunkasa iliminsu da kwazon aikinsu.Hakanan ma an sayo saitin kayayyakin karatu 9,852 saboda Malami da ‘yan makaranta, har ma da samar da wadansu abubuwan da makarantu ke bukata.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

Zulum Ya Ba Da Tallafin Karatu Ga Mata ‘Yan Asalin Jihar Da Suka Samu Maki 250 A JAMB

“Wannan ya hada da lamarin sake farfado da ciyar da yara abinci a makarantun kwana 23 da suke da dalibai 17,367, ana amfani da Naira miliyan 680,786,400 kowace shekara.Tsarin ciyarwar ya hada da makarantun Firamare uku da ake kwana.

“An dauki sabbin Malamai 2,000 wadanda aka tura su, su koyar a makarantun Sakandare na ‘ya’yan Fulani a fadin Jihar. Bugu da kari mun gabatar da bada Naira 200,000 ga dukkan makarantun Sakandare saboda a rika yin dan karamin gyara na wadansu abubuwan aiki a cikin makaranta.

Ya kara jaddada cewa “Bada dadewa bane suka bada kwangilar sake gyaran gaba daya na makarantun Sakandare dana Firamare na Jihar.”

Da yake karin haske kan kudurin da gwamnatinsa take da shi dangane da bunkasa ilimi fiye da yadda ya same shi, Gwamna Aliyu ya yi kira da iyaye da kuma wadanda alhakin ilimin yaray a rataya a wuyansu a Jihar, da su ba gwamnatinsa goyon baya wajen tabbatar da cewar ‘ya’yansu suna zuwa makaranta kullum kamar yadda ya kamata.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Ta Goyi Bayan Kudurin Kafa Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta AU A Somaliya

Next Post

Maganin Zubewar Mama Da Yadda Ake Gyara Shi 

Related

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah
Ilimi

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

6 days ago
Wasu ‘Yan Siyasa Da Jami’an Tsaro Na Taimaka Wa Boko Haram – Zulum
Ilimi

Zulum Ya Ba Da Tallafin Karatu Ga Mata ‘Yan Asalin Jihar Da Suka Samu Maki 250 A JAMB

6 days ago
Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara
Ilimi

Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara

7 days ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)

7 days ago
Ɗalibai Sun Rubuta Jarrabawar WAEC Cikin Dare A Duhu
Ilimi

Ɗalibai Sun Rubuta Jarrabawar WAEC Cikin Dare A Duhu

1 week ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)

2 weeks ago
Next Post
Maganin Zubewar Mama Da Yadda Ake Gyara Shi 

Maganin Zubewar Mama Da Yadda Ake Gyara Shi 

LABARAI MASU NASABA

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

June 6, 2025
Wutar lantarki

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

June 6, 2025
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

June 6, 2025
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

June 6, 2025
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.