ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Sakkwato Ta Kaddamar Da Gangamin Sa Yara A Makaranta

by Idris Aliyu Daudawa and Sulaiman
2 years ago
Sakkwato

Gwamnatin Jihar Sakkwato ta kaddamar da shirin sa yara da suka isa shiga makaranta na shekarar karatu ta 2024/2025 wanda aka shirya shi ne domin duk yaran da shekaraunsu sun kai su shiga makaranta an sa, su a makarantun gwamnati.

Da yak e jawabi wajen kaddamar lokacin da aka kaddamar da tsarin wanda aka yi a amakarantar Firamaren a ‘ya’yan sojoji Kwannawa, cikin karamar hukmar Dange Shuni, Gwamna Ahmed Aliyu ya bayyana cewar ita maganar daukar yara da sa su makaranta na daya daga dikin tsare- tsaren na matakan da gwamnati ta dauka a wani kokarin da take yi na, gano yaran da basu zuwa makaranta,da suka hada da wadanda ba a taba sa su makaranta ba, da kuma wadanda aka sa su amma yanzu ba su zuwa.

  • Sin Ta Goyi Bayan Kudurin Kafa Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta AU A Somaliya
  • Bunkasar Tattalin Arzikin Sin Ta Kawo Damammaki Ga Duniya

Da yake jawabi kan irin ci gaban da gwamnatinsa ta samu ta bangaren ilimi, gwamnan yace, “shekarar data gabata, gwamnatin Jihar ta hanyar hadin gwiwa da ma’aikatar ilimi ta tarayya sun kafa makarantiu uku na karamar Sakandare a mazabu uku na ‘yan majalisar dattawa,wadanda aka kaddamar a watan Mayu na shekarar 2024 wadda karamar Ministan ilimi, Dakta Yusuf Tanko Sununu yayi.

ADVERTISEMENT

Ya ce“Sun biya Naira miliyan 150,000,000 a matsayin kudin da gwamnatin Jiha rya dace ta bada da kuma Naira miliyan 50,000,000 saboda a fara aiwatar da tsarin AGILE a Jihar har ma da gina azuzuwa 147,da kuma gyara 142, samar da wuraren Bahaya / Masai na zamani 208, zagaye makarantu da katanga, da rijiyoyin burtsatse, duk wannan domin a samar da yanayi maikyau saboda a ji dadin koyarwa suma wadanda ake koya mawa su ji dadin hakan.

“An yi horo da sake horar da Malaman makaranta a kananan hukumomi 23 na Jihar saboda a samu bunkasa iliminsu da kwazon aikinsu.Hakanan ma an sayo saitin kayayyakin karatu 9,852 saboda Malami da ‘yan makaranta, har ma da samar da wadansu abubuwan da makarantu ke bukata.

LABARAI MASU NASABA

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus

“Wannan ya hada da lamarin sake farfado da ciyar da yara abinci a makarantun kwana 23 da suke da dalibai 17,367, ana amfani da Naira miliyan 680,786,400 kowace shekara.Tsarin ciyarwar ya hada da makarantun Firamare uku da ake kwana.

“An dauki sabbin Malamai 2,000 wadanda aka tura su, su koyar a makarantun Sakandare na ‘ya’yan Fulani a fadin Jihar. Bugu da kari mun gabatar da bada Naira 200,000 ga dukkan makarantun Sakandare saboda a rika yin dan karamin gyara na wadansu abubuwan aiki a cikin makaranta.

Ya kara jaddada cewa “Bada dadewa bane suka bada kwangilar sake gyaran gaba daya na makarantun Sakandare dana Firamare na Jihar.”

Da yake karin haske kan kudurin da gwamnatinsa take da shi dangane da bunkasa ilimi fiye da yadda ya same shi, Gwamna Aliyu ya yi kira da iyaye da kuma wadanda alhakin ilimin yaray a rataya a wuyansu a Jihar, da su ba gwamnatinsa goyon baya wajen tabbatar da cewar ‘ya’yansu suna zuwa makaranta kullum kamar yadda ya kamata.

Sakkwato
Idris Aliyu Daudawa
+ posts Bio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Sarakunan Da Suka Yi Wa Turawan Mulkin Mallaka Turjiya A Nijeriya
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Duk Da Faɗuwar Farashin Ɗanyen Mai Ƴan Nijeriya Na Fama Da Tsadar Man Fetur
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu
Sakkwato
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo
  • Sulaiman
    Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta
  • Sulaiman
    Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya
  • Sulaiman
    Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

MASU ALAKA

Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Ilimi

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

July 11, 2026
ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus
Ilimi

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus

July 3, 2026
Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Next Post
Maganin Zubewar Mama Da Yadda Ake Gyara Shi 

Maganin Zubewar Mama Da Yadda Ake Gyara Shi 

LABARAI MASU NASABA

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

July 16, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

July 16, 2026
Tinubu Yana Zuba Kyawawan Ayyuka A Nijeriya – Ganduje

Ganduje Ya Buƙaci A Yi Siyasar Aƙida Domin Inganta Dimokuraɗiyya A Nijeriya

July 16, 2026
Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.