ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Sakkwato Ta Kaddamar Da Gangamin Sa Yara A Makaranta

by Idris Aliyu Daudawa and Sulaiman
2 years ago
Sakkwato

Gwamnatin Jihar Sakkwato ta kaddamar da shirin sa yara da suka isa shiga makaranta na shekarar karatu ta 2024/2025 wanda aka shirya shi ne domin duk yaran da shekaraunsu sun kai su shiga makaranta an sa, su a makarantun gwamnati.

Da yak e jawabi wajen kaddamar lokacin da aka kaddamar da tsarin wanda aka yi a amakarantar Firamaren a ‘ya’yan sojoji Kwannawa, cikin karamar hukmar Dange Shuni, Gwamna Ahmed Aliyu ya bayyana cewar ita maganar daukar yara da sa su makaranta na daya daga dikin tsare- tsaren na matakan da gwamnati ta dauka a wani kokarin da take yi na, gano yaran da basu zuwa makaranta,da suka hada da wadanda ba a taba sa su makaranta ba, da kuma wadanda aka sa su amma yanzu ba su zuwa.

  • Sin Ta Goyi Bayan Kudurin Kafa Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta AU A Somaliya
  • Bunkasar Tattalin Arzikin Sin Ta Kawo Damammaki Ga Duniya

Da yake jawabi kan irin ci gaban da gwamnatinsa ta samu ta bangaren ilimi, gwamnan yace, “shekarar data gabata, gwamnatin Jihar ta hanyar hadin gwiwa da ma’aikatar ilimi ta tarayya sun kafa makarantiu uku na karamar Sakandare a mazabu uku na ‘yan majalisar dattawa,wadanda aka kaddamar a watan Mayu na shekarar 2024 wadda karamar Ministan ilimi, Dakta Yusuf Tanko Sununu yayi.

ADVERTISEMENT

Ya ce“Sun biya Naira miliyan 150,000,000 a matsayin kudin da gwamnatin Jiha rya dace ta bada da kuma Naira miliyan 50,000,000 saboda a fara aiwatar da tsarin AGILE a Jihar har ma da gina azuzuwa 147,da kuma gyara 142, samar da wuraren Bahaya / Masai na zamani 208, zagaye makarantu da katanga, da rijiyoyin burtsatse, duk wannan domin a samar da yanayi maikyau saboda a ji dadin koyarwa suma wadanda ake koya mawa su ji dadin hakan.

“An yi horo da sake horar da Malaman makaranta a kananan hukumomi 23 na Jihar saboda a samu bunkasa iliminsu da kwazon aikinsu.Hakanan ma an sayo saitin kayayyakin karatu 9,852 saboda Malami da ‘yan makaranta, har ma da samar da wadansu abubuwan da makarantu ke bukata.

LABARAI MASU NASABA

An Tantance Masu Neman Aikin Koyarwa 500 A Jigawa

JAMB Ta Ƙara Wa’adin Amincewar Guraben Karatu Zuwa 30 Satumba

“Wannan ya hada da lamarin sake farfado da ciyar da yara abinci a makarantun kwana 23 da suke da dalibai 17,367, ana amfani da Naira miliyan 680,786,400 kowace shekara.Tsarin ciyarwar ya hada da makarantun Firamare uku da ake kwana.

“An dauki sabbin Malamai 2,000 wadanda aka tura su, su koyar a makarantun Sakandare na ‘ya’yan Fulani a fadin Jihar. Bugu da kari mun gabatar da bada Naira 200,000 ga dukkan makarantun Sakandare saboda a rika yin dan karamin gyara na wadansu abubuwan aiki a cikin makaranta.

Ya kara jaddada cewa “Bada dadewa bane suka bada kwangilar sake gyaran gaba daya na makarantun Sakandare dana Firamare na Jihar.”

Da yake karin haske kan kudurin da gwamnatinsa take da shi dangane da bunkasa ilimi fiye da yadda ya same shi, Gwamna Aliyu ya yi kira da iyaye da kuma wadanda alhakin ilimin yaray a rataya a wuyansu a Jihar, da su ba gwamnatinsa goyon baya wajen tabbatar da cewar ‘ya’yansu suna zuwa makaranta kullum kamar yadda ya kamata.

Sakkwato
Idris Aliyu Daudawa
+ posts Bio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Rayuwar Galadiman Kano Alhaji Tijjani Hashim (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kyamar Baƙi: An Sake Kwaso Ƴan Nijeriya 83 Daga Afirka Ta Kudu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kamfanin Simintin Dangote Ya Tallafa Wa Manoma 60 Da Kayan Aiki A Edo
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tsohon Shugaban Ƙasa Jonathan Ya Ƙaddamar Da Ayyukan Raya Ƙasa 18 A Jihar Bauchi
Sakkwato
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5
  • Sulaiman
    Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana
  • Sulaiman
    ‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna
  • Sulaiman
    Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

MASU ALAKA

Sakkwato
Ilimi

An Tantance Masu Neman Aikin Koyarwa 500 A Jigawa

August 31, 2026
Sakkwato
Ilimi

JAMB Ta Ƙara Wa’adin Amincewar Guraben Karatu Zuwa 30 Satumba

August 29, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Ilimi

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

July 11, 2026
Next Post
Maganin Zubewar Mama Da Yadda Ake Gyara Shi 

Maganin Zubewar Mama Da Yadda Ake Gyara Shi 

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.