ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, November 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Ta Ce Har Yanzu Tana Biyan Kudin Tallafin Man Fetur 

by Sadiq
1 year ago
Man Fetur

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen cewae tallafin man fetur zai lakume kimanin Naira tiriliyan 5.4 a shekarar 2024.

Wannan ya saba wa Naira tiriliyan 3.6 da aka biya a kasafin kudin shekarar 2023.

  • Kungiyar Kwadago Na Shirin Yin Watsi Da Kari Kadan Kan 60,000 A Kan Mafi Ƙarancin Albashi 
  • Samun Bunkasuwa Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

Wani daftarin rahoton shirin Accelerated Stabilization and Advancement Plan (ASAP) wanda ministan kudi, Wale Edun, ya gabatar wa shugaba Tinubu a ranar Talata, ya nuna cewa za a kashe kudaden za a kashe wajen biyan tallafin man fetur a shekarar 2024 ya kai Naira tiriliyan 5.4, inda aka samu karin Naira tiriliyan 1. 8 da aka kashe a 2023.

ADVERTISEMENT

An gabatar da rahoton ne don magance manyan ƙalubalen da suka shafi yin gyare-gyare da bunkasa tattalin arzikin Nijeriya.

“A halin yanzu, ana hasashen kashe hasashen za a kashe Naira tiriliyan 5.4 a karshen shekarar 2024 a tallafin man fetur.

LABARAI MASU NASABA

Za Mu Kare Sojojin Da Ke Bakin Aiki — Ministan Tsaro

Bayanan Da Muka Samu Sun Nuna An Fara Samun Tsaro A Nijeriya – Hafsan Sojin Ƙasa

A baya dai, gwamnatin Tinubu, ta tsaya tsayin daka cewa ba za ta kara biyan kudin tallafin man fetur ba.

A watan Disamba, gwamnatin ta ce sabanin ikirarin da bankin duniya ya yi na cewa gwamnati na ci gaba da biyan tallafin man fetur, ta cire ne don alfanun ‘yan kasar.

Da yake zantawa a gidan talabijin na Channels, Ministan yada labarai da wayar da kan jama’a na kasa, Mohammed Idris, ya ce shugaba Tinubu ya bayyana karara tun daga ranar da ya hau mulki cewa gwamnatinsa ba za ta ci gaba da biyan tallafin man fetur ba.

Ministan ya ce cire tallafin ya sanya Nijeriya samun karin kudaden shiga da ke tarawa a asusun tarayya.

A watan Afrilu, tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El Rufa’i, ya ce gwamnatin tarayya na kashe kudaden tallafin man fetur fiye da abin da ake biya a baya.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Za Mu Kare Sojojin Da Ke Bakin Aiki — Ministan Tsaro
Manyan Labarai

Za Mu Kare Sojojin Da Ke Bakin Aiki — Ministan Tsaro

November 12, 2025
Bayanan Da Muka Samu Sun Nuna An Fara Samun Tsaro A Nijeriya – Hafsan Sojin Ƙasa
Manyan Labarai

Bayanan Da Muka Samu Sun Nuna An Fara Samun Tsaro A Nijeriya – Hafsan Sojin Ƙasa

November 12, 2025
Yadda Ɓarawo Ya Shiga Gidan Gwamnatin Kano Ya Saci Motar Ayarin Mataimakin Gwamna
Manyan Labarai

Yadda Ɓarawo Ya Shiga Gidan Gwamnatin Kano Ya Saci Motar Ayarin Mataimakin Gwamna

November 12, 2025
Next Post
“‘Yan Siyasa Ne Aka Bai Wa Gidaje Ba Malaman Makaranta Ba A Kano”

Kotu Ta Bayar Da Umarnin Aike Wa Ganduje Da Wasu Sammaci Ta Wasu Hanyoyi Daban

LABARAI MASU NASABA

Za Mu Kare Sojojin Da Ke Bakin Aiki — Ministan Tsaro

Za Mu Kare Sojojin Da Ke Bakin Aiki — Ministan Tsaro

November 12, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3 Tare Da Sace Babur A Nasarawa

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3 Tare Da Sace Babur A Nasarawa

November 12, 2025
‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi Sama Da 200 A Katsina

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi Sama Da 200 A Katsina

November 12, 2025
Injiniya Sagir Ibrahim Ƙoƙi Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP

Injiniya Sagir Ibrahim Ƙoƙi Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP

November 12, 2025
Bayanan Da Muka Samu Sun Nuna An Fara Samun Tsaro A Nijeriya – Hafsan Sojin Ƙasa

Bayanan Da Muka Samu Sun Nuna An Fara Samun Tsaro A Nijeriya – Hafsan Sojin Ƙasa

November 12, 2025
Yadda Ɓarawo Ya Shiga Gidan Gwamnatin Kano Ya Saci Motar Ayarin Mataimakin Gwamna

Yadda Ɓarawo Ya Shiga Gidan Gwamnatin Kano Ya Saci Motar Ayarin Mataimakin Gwamna

November 12, 2025
Zargin Kisan Kiristoci: Dalilan Da Ya Sa Trump Ba Zai Iya Kai Wa Nijeriya Hari Ba

Zargin Kisan Kiristoci: Dalilan Da Ya Sa Trump Ba Zai Iya Kai Wa Nijeriya Hari Ba

November 12, 2025
Coas

Bayan Ganawa Da Tinubu, COAS Ya Tabbatar Wa ‘Yan Nijeriya Samun Ingantaccen Tsaro

November 11, 2025
Sin: Amurka Ba Ta Sa Lura Ga Kare Hakkin Dan Adam

Sin: Amurka Ba Ta Sa Lura Ga Kare Hakkin Dan Adam

November 11, 2025
Bikin CIIE Ya Nuna Yadda Sin Ke Ba Da Jagora Kan Harkokin Bude Kofa

Bikin CIIE Ya Nuna Yadda Sin Ke Ba Da Jagora Kan Harkokin Bude Kofa

November 11, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.