• English
  • Business News
Saturday, May 31, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Ta Shirya Don Fara Rigakafin Kansar Mahaifa

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
in Labarai
0
Gwamnatin Tarayya Ta Shirya Don Fara Rigakafin Kansar Mahaifa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar lafiya ta duniya ta kiyasta cewar ana iya maganin kansar mahaifa idan har aka samun yi ma kashi 90 na ‘yan mata allurar rigakafi ta kwayar cuta mai suna Human Papillo Birus.

Gwamanatin tarayya ta kammala shirye- shiryen da suka kamata domin gabatar da allurar da zata ceci rayuwar mata matasa wajen yi masu allurar rigakafin kansar mahaifa allurar rigakafi mai suna Human Papillomabirus (HPB)  wadda zata kare  ‘yan mata daga kamuwa da cutar kansar mahaifa  da sauaran cututtuka masu ala ka da ita.

  • Tinubu Ya Kori Shugaban Hukumar NASENI Bayan Wata 3 Da Nadinsa
  • GORON JUMA’A

Darektan hukumar kula da lafiya matakin farko Dakta Faisal Shuaib, shi ya bayyana hakan ranar Litinin a Abuja lokacin  da aka yi taro da Shugabannin addini kan halin da hukumar take ciki.

Mista Shuaib ya ce gwamnatin zata fara yin allurar ne ranar 25 ga watan Satumba ga ‘yan mata masu shekara 9 zuwa 15.

Ya  ce kansar mahaifa tana shafar iyayenmu,’yan’uwanmu, ‘ya’yanmu mata  da suke kamuwa da cutar  ta hanyar kwara HPB”.

Labarai Masu Nasaba

Adadin Mutanen Da Suka Mutu Sanadin Ambaliya A Neja Ya Karu Zuwa 115

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Ta’aziyyar Mutanen Da Suka Rasu A Ambaliyar Garin Mokwa A Neja

“Ranar 25 ga watan Satumba wannan shekara za mu fara yi ma ‘ya’yanmu mata masu shekara 9 zuwa 15 allurar rigakafin kamuwa da kansar mahaifa.”

Kwayar Cutar HPB Da Kansar Mahaifa

Kansar mahaifa wata nau’in cutar kansa ce da take girma cikin mahaifar mace, ita ceta hudu da aka fi sani  a tsakanin mata a duniya.Masana sun ce a shekarar 2008 kadau cutar kansar mahaifa ta yi sanadiyar mutuwar kamar yadda aka kiyasta mutuwar mata 311,000 a fadin duniya.

Binciken da Lancet suka yi ya nuna cewar fiye da mata milyan 44 na iya kamuwa da cutar kansar mahaifa tsakanin shekarar 2020 da 2069.

Hakanan ma ta yi gargadin cewa ana iya samun karuwara mutuwa daga kansar mahaifa ada abin zai iya kaiwa kashi 50 nan da  shekara ta  2040, bugu dakari mata da yawa al’amarin zai shafar iyalansu da  al’umma.

Duk da  yake ba a san abinda yake sa ana kamuwa da cutar kansar mahaifa ba sai dai 14 daga cikin 100 na kwayar cutar mai suna Human Papillomabirus (HPB) an gano cewa sune musabbabin kamuwa da a kalla kashi 99 na wadanda suka kamu da cutar kansa.

Hukumar lafiya ta duniya ta ce nau’oin kwayar cuta ta,HPB 16 da 18  sune musabbabin a kalla kashi 70 na nau’oin kansar da kuma kafin kamuwa da ita cutar.

Akwai ma sheda da ta hada kwayar cuta HPB da nau’oin kansa na dubura,wani sashe na farji, farji, azzakari, da oropharynd.

“Allural rigakafin kwayar cutar HPB tace wani cigaban daya shafi al’amarin kula da lafiyar al’umma.Wani abu ne mai nuna hadin kanmu wajen kare mutuncin rayuwa kjamar yadda Shu’aib ya jaddada”.

Gidunmawar Shugabannin Addini

Mista Shuaib ya ce yana da yana da kyau a samiu wayar da kan al’umma ko ina suke hakan ta sa gudunmawar Shugabannin ta taso.

Sune ke da damar sadar da sako mai muhimmanci wanda zai yi tasiri kan al’umma da kawar da shakku, su bada kwarin gwiwa na amincewa da sakon da ake son isarwa zuwa gare su,su yarda da tsarin da zamani ya zo da shi ta hanyar gwamnati.

“Ya ce kalamansu suna da matukar tasiri ga al’umma su amince har ga zuciyar su saboda mutuntawa da girmamawar da suke yi masu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Tinubu Ya Umarci Jakadun Nijeriya Da Su Dawo Gida

Next Post

Likitoci A Kogi Sun Shirya Shiga Yajin Aikin Sai Baba Ta Gani

Related

Adadin Mutanen Da Suka Mutu Sanadin Ambaliya A Neja Ya Karu Zuwa 115
Labarai

Adadin Mutanen Da Suka Mutu Sanadin Ambaliya A Neja Ya Karu Zuwa 115

8 minutes ago
Minista Ya Buƙaci Kafafen Yaɗa Labarai Da Su Guji Tallata ’Yan Ta’adda Da ’Yan Bindiga
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Ta’aziyyar Mutanen Da Suka Rasu A Ambaliyar Garin Mokwa A Neja

1 hour ago
Wasu ‘Yan Ta’adda Dauke Da Makamai Sun Harbi Limamin Katolika A Binuwe
Kotu Da Ɗansanda

Wasu ‘Yan Ta’adda Dauke Da Makamai Sun Harbi Limamin Katolika A Binuwe

2 hours ago
Tsaro Ya Inganta A Zamfara, In Ji Gwamna Lawal Yayin Tattakin Zaman Lafiya Na Tarihi A Jihar
Labarai

Tsaro Ya Inganta A Zamfara, In Ji Gwamna Lawal Yayin Tattakin Zaman Lafiya Na Tarihi A Jihar

18 hours ago
Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Dokar Rage Farashin Mai Da Iskar Gas
Manyan Labarai

Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Dokar Rage Farashin Mai Da Iskar Gas

23 hours ago
Sojoji Sun Kashe Na Hannun Daman Bello Turji A Sokoto
Tsaro

Sojoji Sun Kashe Ƴan Ta’adda 60 A Borno

24 hours ago
Next Post
Likitoci A Kogi Sun Shirya Shiga Yajin Aikin Sai Baba Ta Gani

Likitoci A Kogi Sun Shirya Shiga Yajin Aikin Sai Baba Ta Gani

LABARAI MASU NASABA

Adadin Mutanen Da Suka Mutu Sanadin Ambaliya A Neja Ya Karu Zuwa 115

Adadin Mutanen Da Suka Mutu Sanadin Ambaliya A Neja Ya Karu Zuwa 115

May 31, 2025
Unity Cup: Yau Nijeriya Za Ta Buga Wasan Ƙarshe Da Ƙasar Jamaica

Unity Cup: Yau Nijeriya Za Ta Buga Wasan Ƙarshe Da Ƙasar Jamaica

May 31, 2025
Minista Ya Buƙaci Kafafen Yaɗa Labarai Da Su Guji Tallata ’Yan Ta’adda Da ’Yan Bindiga

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Ta’aziyyar Mutanen Da Suka Rasu A Ambaliyar Garin Mokwa A Neja

May 31, 2025
Wasu ‘Yan Ta’adda Dauke Da Makamai Sun Harbi Limamin Katolika A Binuwe

Wasu ‘Yan Ta’adda Dauke Da Makamai Sun Harbi Limamin Katolika A Binuwe

May 31, 2025
Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani

Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani

May 31, 2025
Jami’ar Jos Ta Samu Lambobin Zinare 14 A Gasar NUSSA, Yayin Da FUT Daura Ta Lashe Kofin Kwallon Kafa

Jami’ar Jos Ta Samu Lambobin Zinare 14 A Gasar NUSSA, Yayin Da FUT Daura Ta Lashe Kofin Kwallon Kafa

May 31, 2025
Gwamnonin Arewa Na Kokarin Farfado Da Hadin Kan Yankin

Gwamnatin Jihar Gombe Ta Rattaba Hannu Kan Yarjejeniya Domin Gina Mayankar Dabbobi

May 31, 2025
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima

Nau’ikan Amfanin Gona Da Ke Saurin Girma Cikin ‘Yan Watanni

May 31, 2025
Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island

Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island

May 31, 2025
‘Yancin Kananan Hukumomi: Shekara Daya Da Hukuncin Kotun Koli Amma Ba A Aiwatar Ba

‘Yancin Kananan Hukumomi: Shekara Daya Da Hukuncin Kotun Koli Amma Ba A Aiwatar Ba

May 31, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.