• English
  • Business News
Sunday, October 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Ta Tallafa Wa Jihar Yobe Da Ton 360 Na Kayan Abinci

by Muhammad Maitela
3 years ago
Gwamnati

A kokarinta wajen shawo kan matsalolin karancin abinci ga jama’a, ranar Juma’a Gwamnatin Tarayya ta kaddamar da tallafin kayan abinci sama da ton 360 ga gwamnatin jihar Yobe, domin raba su ga masu karamin karfi da nakasassu a fadin jihar.

Da yake jagorantar rabon kayan abincin, Engr. Abubakar D. Aliyu, ya bayyana cewa shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ne ya aiko shi domin ya wakilce shi zuwa jihar don ya mika kayan abincin ga gwamnatin Yobe kuma ya shaida fara raba shi ga al’uma.

  • Rahoton INEC Ya Nuna Machina Ne Dan Takarar Sanatan APC A Yobe Ta Arewa
  • An Fafata Da Lawan A Zaben Fidda Gwanin Sanatocin Yobe – Shugaban APC

Ministan ya kara da cewa shugaba Buhari ya bayar da umurnin wajen fitar da kayyayakin abincin daga rumbuna na musamman wanda gwamnatin tarayya ke tanadin kayan abinci da masarufi domin tallafa wa ‘yan gudun hijira da masu karamin karfi wajen ragewa jama’a radadin kuncin rayuwa da tsadar kayan abincin.

Da yake karbar kayan abincin, Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, wanda mataimakin shi ya wakilce shi a taron, Alhaji Idi Barde Gubana, ya fara da mika godiyarsa ga gwamnati da al’umar jihar Yobe baki daya tare da yaba wa kokarin gwamnatin tarayya bisa hangen nesa da jinkan da ta nuna wajen tallata wa al’umar jihar, wadan da suka fuskanci nau’uka daban-daban na ibtila’in rayuwa.

Gwamna Buni ya bai wa gwamnatin tarayya tabbacin mika kayan tallafin ga jama’a bisa kamar yadda ta tsara- musamman iyalai maras karfi da nakasassu da ke fadin jihar.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Aka Gudanar Da Taron Tuna Shekara 20 Da Rasuwar Dr Bala Usman

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa

Kayan abincin sun kunshi ton 210 na masara (kimanin buhuna 4200) masu nauyin 50kg; da ton 60 na gero (kimanin buhu 1, 200) masu nauyin 50kg; sai ton 60 na dawa (buhuna 1,200) masu nauyin 50kg, hadi da ton 30 na garri (buhuna1, 200) masu nauyin 50kg.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yadda Aka Gudanar Da Taron Tuna Shekara 20 Da Rasuwar Dr Bala Usman
Kananan Labarai

Yadda Aka Gudanar Da Taron Tuna Shekara 20 Da Rasuwar Dr Bala Usman

September 26, 2025
Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa
Kananan Labarai

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa

May 23, 2025
Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya
Kananan Labarai

Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya

April 18, 2025
Next Post
Buhari Ya Ci Alwashin Kawo Karshen Lalacewar Layin Samar Da Wutar Lantarki Na Kasa

Gwamnati Za Ta Tallafa Wa Yankin Arewa Maso Gabas Da Maganin Rigakafin Cutukan Dabbobi

LABARAI MASU NASABA

Sauya Sheƙa: APC Za Ta Lashe Kashi 95% Na Ƙuri’un Kaduna A 2027 – Gwamna Sani

Sauya Sheƙa: APC Za Ta Lashe Kashi 95% Na Ƙuri’un Kaduna A 2027 – Gwamna Sani

October 19, 2025
Ko Kin San… Yadda Za Ki Gyara Kanki Da Kanki?

Ko Kin San… Maganin Sanyi Na Mata (Infection)?

October 19, 2025
JTF Ta Kama Wani Da Ake Zargin Mai Safarar Miyagun Ƙwayoyi Ne Ga ‘Yan Bindiga A Jihar Kogi

JTF Ta Kama Wani Da Ake Zargin Mai Safarar Miyagun Ƙwayoyi Ne Ga ‘Yan Bindiga A Jihar Kogi

October 19, 2025
Abin Da Nijeriya Ke Bukata Kafin Samun Damar Zuwa Gasar Kofin Duniya

Abin Da Nijeriya Ke Bukata Kafin Samun Damar Zuwa Gasar Kofin Duniya

October 19, 2025
Yadda Ake Alkaki

Yadda Ake Alkaki

October 19, 2025
Kar Ki Yi Kuskuren Da Za Ki Yi Da Na Sani A Kai (1)

Kar Ki Yi Kuskuren Da Za Ki Yi Da Na Sani A Kai (2)

October 19, 2025
An Sanya Hannu Kan Yarjejiyar Zaman Lafiya A Gaza

An Sanya Hannu Kan Yarjejiyar Zaman Lafiya A Gaza

October 19, 2025
Nijar

Gwamnatin Nijar Ta Yaye Tsofaffin Mayaka 369 Da Aka Bai Wa Horon Sauya Tunani

October 19, 2025
Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

‘Yan Siyasa 11 Da Suka Faɗa Dambarwar Takardar Shaidar Karatu Ta Bogi

October 19, 2025
gombe

Ɗaliban Jihar Gombe Sun Samu Ƙarin Kashi 100 Na Kuɗin Tallafin Karatu

October 18, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.