• English
  • Business News
Monday, September 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Za Ta Kaddamar Da Tsarin Mayar Da Yara Zuwa Makaranta

by Idris Aliyu Daudawa
11 months ago
in Ilimi
0
Tinubu Ya Umarci Ma’aikatu Su Sayi Motoci Masu Amfani Da Gas
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ranar Talata ce 15 ga Oktoba 2024 gwamnatin tarayya za ta kaddamar ‘da shirin, mai da yara wadanda suka bar zuwa makaranta suke gararanba a cikin gari’ matakin da aka dauka zai bunkasa ilimi a duk fadin tarayyar Nijeriya.

Ministar harkokin mata Mrs. Uju Kennedy, ita ce ta bayyana hakan lokacin da take kaddamar da ‘Jagora kan ilimin ‘ya’ya mata’ taron da kungiyar gwamnonin Nijeriya ta shirya wanda aka yi a dakin taro na fadar Shugaban kasa a, Abuja.

  • Yawan Karuwar GDPn Sin Daga Watan Janairu Zuwa Satumban Bana Ya Kai 4.8% Bisa Na Makamancin Lokacin A Bara
  • MOFA: Ministan Harkokin Wajen Birtaniya Zai Ziyarci Kasar Sin

Ta bayyana cewar, “Gwamnatin tarayya ta shirya tsaf domin fara daukar yara wadanda basu zuwa makaranta masu yawo akan Titi daga ranar Talata 15 ga Oktoba 2024.”

“Idan aka samu dauko irin yaran zai ba gwamnatin tarayya damar haduwa da Iyayensu, musamman ma mata.”

Mrs. Kennedy ta kara jaddada cewa, “Gwamnatin tarayya ta shirya ta taimakawa mata wadanda suka haifi yaran da basu zuwa makaranta, saboda hakan za isa su kara kaimi wajen yadda za su kula da ilimin ‘ya’yansu.”

Labarai Masu Nasaba

Malaman Jami’o’i Sun Zama Abin Tausayi —Kungiyar ASUU

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

Shi yasa tayi kira da duk masu ruwa sa tsaki da kuma wasu ‘yan Nijeriya masu da’awar ci gaban ilimin ‘ya’ya mata, su hada kansu domin taimaka wa mata masu karamin karfi a fadin Nijeriya.

Da take jawabi a kan ‘Taimakawa domin abubuwa su yi kyau,’ Sakatariya tsarin shirin ta ma’aikatar harkokin mata, Dayo Benjamin-Olaniyi, ta ja hankalin mutane kan cewa, “Ilimi shine wani ginshikin cigaban al’umma ta bangarori daban-daban, idan kuma ana maganat ilimin ‘ya mace shine mabudin bude hanyoyin cigaban al’umma baki daya‘.”

Ta yi karin haske akan cewa“samun ingantaccen ilimi shine abinda zai ba mata kwarin gwiwa su kasance masu taimaka ma wasu , su fita daga cikin kuncin rayuwa da fatara ke haifarwa, fita daga kangin rashin adalci, a daina nuna masu wariya, su koma wadanda za su rika kawo ma al’ummma sauye- sauyen cigaba.”

Da take bayani akan muhimmancin ilimin ‘ya mace, ta ce shit sarin da za a’ fara amfani da shi zai fitar da mutane da yawa daga kuncin talauci,saboda, “Ya’ya mata da suke da ilimi su ake sa ran su samu ayyuka wadanda ke da albashi mai tsoka, ta hakan za su fita daga fatara da kuma iyalansu.

Da take tsokaci akan samun daidato tsakanin mata da maza ta ce “Ta hanyar ilimi ne za’a samun damar yin hakan wajen kawo karshen duk abubuwan cutarwa ga mata, da samun damar da ba zata taimaka ayi rashin adalci ba.

Hakanan ma ilimi yana taimakawa mata su kasance masu bada gudunmawa ta bangaren da ya shafi lafiyarsu, rage yawan mutuwar mata da kananan yara, su samu kwarin gwiwa ganin za su iya taimakawa mata mata ‘yan’uwansu su kasance jagorori a wuraren da suke.Bugu da kari mata masu ilimi suna bada gudunmawar bunkasar tattalin arziki, samar da abinda zai taimakwa cigaban kasa.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Gwamnatin TarayyaIlimi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Leslie Valiant Ya Nuna Yabo Ga Sin Kan Yadda Take Dukufa Wajen Yin Nazari Kan Ilmi

Next Post

Xi Ya Bukaci Dakarun Makami Mai Linzami Su Karfafa Dabaru Da Karfin Yaki

Related

ASUU
Ilimi

Malaman Jami’o’i Sun Zama Abin Tausayi —Kungiyar ASUU

16 hours ago
Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai
Da ɗumi-ɗuminsa

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

3 days ago
Lambar Yabo Ta CON: Buni Ya Zama Zinare Bashi Da Maboya
Ilimi

NTIC Ta Jinjina Wa Gwamna Buni Kan Taimako A Bangaren Ilimi

1 week ago
Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta
Ilimi

Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta

1 week ago
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu
Ilimi

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

2 weeks ago
Kungiyoyi Masu Fada Aji Kan Harkar Ilimi Sun Nemi A Yi Wa Sashen Kwaskwarima
Ilimi

Kungiyoyi Masu Fada Aji Kan Harkar Ilimi Sun Nemi A Yi Wa Sashen Kwaskwarima

3 weeks ago
Next Post
Xi Ya Bukaci Dakarun Makami Mai Linzami Su Karfafa Dabaru Da Karfin Yaki

Xi Ya Bukaci Dakarun Makami Mai Linzami Su Karfafa Dabaru Da Karfin Yaki

LABARAI MASU NASABA

Xi Zai Halarci Taron Kolin Shugabannin Kasashen BRICS Ta Kafar Bidiyo

Xi Zai Halarci Taron Kolin Shugabannin Kasashen BRICS Ta Kafar Bidiyo

September 7, 2025
Duk Wanda Ya Girme Ni Ubangidana Ne A Harkar Fim – Hauwa Garba (2)

Makaman Rasha Masu Gudun Walkiya Da Ke Yi Wa Ƙasashen Turai Barazana

September 7, 2025
Kudin Ajiya Na Sin A Ketare Ya Karu A Watan Agusta

Kudin Ajiya Na Sin A Ketare Ya Karu A Watan Agusta

September 7, 2025
El-Rufai Ba Mai Gidana Ba Ne – In Ji Gwamna Uba Sani⁩

El-Rufai Ba Mai Gidana Ba Ne – In Ji Gwamna Uba Sani⁩

September 7, 2025
Sojoji Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga Kachalla Balla Da Wasu Biyar A Kogi

Sojoji Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga Kachalla Balla Da Wasu Biyar A Kogi

September 7, 2025
An Fara Jigila Kai Tsaye Daga Lardin Zhejiang Na Sin Zuwa Nahiyar Afrika

An Fara Jigila Kai Tsaye Daga Lardin Zhejiang Na Sin Zuwa Nahiyar Afrika

September 7, 2025
Kungiyoyin Gasar Firimiya Sun Kashe Dala Biliyan 4 A Kasuwar Saye Da Sayar Da ‘Yan Kwallo Ta Bana

Kungiyoyin Gasar Firimiya Sun Kashe Dala Biliyan 4 A Kasuwar Saye Da Sayar Da ‘Yan Kwallo Ta Bana

September 7, 2025
Ƴan Ta’adda Sun Kai Hari Kachia, Sun Kashe Mutum 8, Sun Sace Wasu Da Dama

Ƴan Ta’adda Sun Kai Hari Kachia, Sun Kashe Mutum 8, Sun Sace Wasu Da Dama

September 7, 2025
NWDC Za Ta Sanya Hannu Kan MoU Na Dala Miliyan 200 Don Inganta Noma

NWDC Za Ta Sanya Hannu Kan MoU Na Dala Miliyan 200 Don Inganta Noma

September 7, 2025
Sin Da AU Sun Yi Alkawarin Daukaka Tsaro Da Adalci A Duniya

Sin Da AU Sun Yi Alkawarin Daukaka Tsaro Da Adalci A Duniya

September 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.