ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Za Ta Kaddamar Da Tsarin Mayar Da Yara Zuwa Makaranta

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
Tarayya

Ranar Talata ce 15 ga Oktoba 2024 gwamnatin tarayya za ta kaddamar ‘da shirin, mai da yara wadanda suka bar zuwa makaranta suke gararanba a cikin gari’ matakin da aka dauka zai bunkasa ilimi a duk fadin tarayyar Nijeriya.

Ministar harkokin mata Mrs. Uju Kennedy, ita ce ta bayyana hakan lokacin da take kaddamar da ‘Jagora kan ilimin ‘ya’ya mata’ taron da kungiyar gwamnonin Nijeriya ta shirya wanda aka yi a dakin taro na fadar Shugaban kasa a, Abuja.

  • Yawan Karuwar GDPn Sin Daga Watan Janairu Zuwa Satumban Bana Ya Kai 4.8% Bisa Na Makamancin Lokacin A Bara
  • MOFA: Ministan Harkokin Wajen Birtaniya Zai Ziyarci Kasar Sin

Ta bayyana cewar, “Gwamnatin tarayya ta shirya tsaf domin fara daukar yara wadanda basu zuwa makaranta masu yawo akan Titi daga ranar Talata 15 ga Oktoba 2024.”

ADVERTISEMENT

“Idan aka samu dauko irin yaran zai ba gwamnatin tarayya damar haduwa da Iyayensu, musamman ma mata.”

Mrs. Kennedy ta kara jaddada cewa, “Gwamnatin tarayya ta shirya ta taimakawa mata wadanda suka haifi yaran da basu zuwa makaranta, saboda hakan za isa su kara kaimi wajen yadda za su kula da ilimin ‘ya’yansu.”

LABARAI MASU NASABA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

Shi yasa tayi kira da duk masu ruwa sa tsaki da kuma wasu ‘yan Nijeriya masu da’awar ci gaban ilimin ‘ya’ya mata, su hada kansu domin taimaka wa mata masu karamin karfi a fadin Nijeriya.

Da take jawabi a kan ‘Taimakawa domin abubuwa su yi kyau,’ Sakatariya tsarin shirin ta ma’aikatar harkokin mata, Dayo Benjamin-Olaniyi, ta ja hankalin mutane kan cewa, “Ilimi shine wani ginshikin cigaban al’umma ta bangarori daban-daban, idan kuma ana maganat ilimin ‘ya mace shine mabudin bude hanyoyin cigaban al’umma baki daya‘.”

Ta yi karin haske akan cewa“samun ingantaccen ilimi shine abinda zai ba mata kwarin gwiwa su kasance masu taimaka ma wasu , su fita daga cikin kuncin rayuwa da fatara ke haifarwa, fita daga kangin rashin adalci, a daina nuna masu wariya, su koma wadanda za su rika kawo ma al’ummma sauye- sauyen cigaba.”

Da take bayani akan muhimmancin ilimin ‘ya mace, ta ce shit sarin da za a’ fara amfani da shi zai fitar da mutane da yawa daga kuncin talauci,saboda, “Ya’ya mata da suke da ilimi su ake sa ran su samu ayyuka wadanda ke da albashi mai tsoka, ta hakan za su fita daga fatara da kuma iyalansu.

Da take tsokaci akan samun daidato tsakanin mata da maza ta ce “Ta hanyar ilimi ne za’a samun damar yin hakan wajen kawo karshen duk abubuwan cutarwa ga mata, da samun damar da ba zata taimaka ayi rashin adalci ba.

Hakanan ma ilimi yana taimakawa mata su kasance masu bada gudunmawa ta bangaren da ya shafi lafiyarsu, rage yawan mutuwar mata da kananan yara, su samu kwarin gwiwa ganin za su iya taimakawa mata mata ‘yan’uwansu su kasance jagorori a wuraren da suke.Bugu da kari mata masu ilimi suna bada gudunmawar bunkasar tattalin arziki, samar da abinda zai taimakwa cigaban kasa.”

Tarayya
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

MASU ALAKA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
Ilimi

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

June 20, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
Ilimi

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Next Post
Xi Ya Bukaci Dakarun Makami Mai Linzami Su Karfafa Dabaru Da Karfin Yaki

Xi Ya Bukaci Dakarun Makami Mai Linzami Su Karfafa Dabaru Da Karfin Yaki

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.