ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Za Ta Kaddamar Da Tsarin Mayar Da Yara Zuwa Makaranta

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
Tarayya

Ranar Talata ce 15 ga Oktoba 2024 gwamnatin tarayya za ta kaddamar ‘da shirin, mai da yara wadanda suka bar zuwa makaranta suke gararanba a cikin gari’ matakin da aka dauka zai bunkasa ilimi a duk fadin tarayyar Nijeriya.

Ministar harkokin mata Mrs. Uju Kennedy, ita ce ta bayyana hakan lokacin da take kaddamar da ‘Jagora kan ilimin ‘ya’ya mata’ taron da kungiyar gwamnonin Nijeriya ta shirya wanda aka yi a dakin taro na fadar Shugaban kasa a, Abuja.

  • Yawan Karuwar GDPn Sin Daga Watan Janairu Zuwa Satumban Bana Ya Kai 4.8% Bisa Na Makamancin Lokacin A Bara
  • MOFA: Ministan Harkokin Wajen Birtaniya Zai Ziyarci Kasar Sin

Ta bayyana cewar, “Gwamnatin tarayya ta shirya tsaf domin fara daukar yara wadanda basu zuwa makaranta masu yawo akan Titi daga ranar Talata 15 ga Oktoba 2024.”

ADVERTISEMENT

“Idan aka samu dauko irin yaran zai ba gwamnatin tarayya damar haduwa da Iyayensu, musamman ma mata.”

Mrs. Kennedy ta kara jaddada cewa, “Gwamnatin tarayya ta shirya ta taimakawa mata wadanda suka haifi yaran da basu zuwa makaranta, saboda hakan za isa su kara kaimi wajen yadda za su kula da ilimin ‘ya’yansu.”

LABARAI MASU NASABA

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai

Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu

Shi yasa tayi kira da duk masu ruwa sa tsaki da kuma wasu ‘yan Nijeriya masu da’awar ci gaban ilimin ‘ya’ya mata, su hada kansu domin taimaka wa mata masu karamin karfi a fadin Nijeriya.

Da take jawabi a kan ‘Taimakawa domin abubuwa su yi kyau,’ Sakatariya tsarin shirin ta ma’aikatar harkokin mata, Dayo Benjamin-Olaniyi, ta ja hankalin mutane kan cewa, “Ilimi shine wani ginshikin cigaban al’umma ta bangarori daban-daban, idan kuma ana maganat ilimin ‘ya mace shine mabudin bude hanyoyin cigaban al’umma baki daya‘.”

Ta yi karin haske akan cewa“samun ingantaccen ilimi shine abinda zai ba mata kwarin gwiwa su kasance masu taimaka ma wasu , su fita daga cikin kuncin rayuwa da fatara ke haifarwa, fita daga kangin rashin adalci, a daina nuna masu wariya, su koma wadanda za su rika kawo ma al’ummma sauye- sauyen cigaba.”

Da take bayani akan muhimmancin ilimin ‘ya mace, ta ce shit sarin da za a’ fara amfani da shi zai fitar da mutane da yawa daga kuncin talauci,saboda, “Ya’ya mata da suke da ilimi su ake sa ran su samu ayyuka wadanda ke da albashi mai tsoka, ta hakan za su fita daga fatara da kuma iyalansu.

Da take tsokaci akan samun daidato tsakanin mata da maza ta ce “Ta hanyar ilimi ne za’a samun damar yin hakan wajen kawo karshen duk abubuwan cutarwa ga mata, da samun damar da ba zata taimaka ayi rashin adalci ba.

Hakanan ma ilimi yana taimakawa mata su kasance masu bada gudunmawa ta bangaren da ya shafi lafiyarsu, rage yawan mutuwar mata da kananan yara, su samu kwarin gwiwa ganin za su iya taimakawa mata mata ‘yan’uwansu su kasance jagorori a wuraren da suke.Bugu da kari mata masu ilimi suna bada gudunmawar bunkasar tattalin arziki, samar da abinda zai taimakwa cigaban kasa.”

Tarayya
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir

MASU ALAKA

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
Ilimi

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai

May 31, 2026
Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
Ilimi

Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu

May 30, 2026
Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 1
Bakon Marubuci

Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 1

May 27, 2026
Next Post
Xi Ya Bukaci Dakarun Makami Mai Linzami Su Karfafa Dabaru Da Karfin Yaki

Xi Ya Bukaci Dakarun Makami Mai Linzami Su Karfafa Dabaru Da Karfin Yaki

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.