ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Za Ta Kaddamar Da Tsarin Mayar Da Yara Zuwa Makaranta

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
Tarayya

Ranar Talata ce 15 ga Oktoba 2024 gwamnatin tarayya za ta kaddamar ‘da shirin, mai da yara wadanda suka bar zuwa makaranta suke gararanba a cikin gari’ matakin da aka dauka zai bunkasa ilimi a duk fadin tarayyar Nijeriya.

Ministar harkokin mata Mrs. Uju Kennedy, ita ce ta bayyana hakan lokacin da take kaddamar da ‘Jagora kan ilimin ‘ya’ya mata’ taron da kungiyar gwamnonin Nijeriya ta shirya wanda aka yi a dakin taro na fadar Shugaban kasa a, Abuja.

  • Yawan Karuwar GDPn Sin Daga Watan Janairu Zuwa Satumban Bana Ya Kai 4.8% Bisa Na Makamancin Lokacin A Bara
  • MOFA: Ministan Harkokin Wajen Birtaniya Zai Ziyarci Kasar Sin

Ta bayyana cewar, “Gwamnatin tarayya ta shirya tsaf domin fara daukar yara wadanda basu zuwa makaranta masu yawo akan Titi daga ranar Talata 15 ga Oktoba 2024.”

ADVERTISEMENT

“Idan aka samu dauko irin yaran zai ba gwamnatin tarayya damar haduwa da Iyayensu, musamman ma mata.”

Mrs. Kennedy ta kara jaddada cewa, “Gwamnatin tarayya ta shirya ta taimakawa mata wadanda suka haifi yaran da basu zuwa makaranta, saboda hakan za isa su kara kaimi wajen yadda za su kula da ilimin ‘ya’yansu.”

LABARAI MASU NASABA

An Tantance Masu Neman Aikin Koyarwa 500 A Jigawa

JAMB Ta Ƙara Wa’adin Amincewar Guraben Karatu Zuwa 30 Satumba

Shi yasa tayi kira da duk masu ruwa sa tsaki da kuma wasu ‘yan Nijeriya masu da’awar ci gaban ilimin ‘ya’ya mata, su hada kansu domin taimaka wa mata masu karamin karfi a fadin Nijeriya.

Da take jawabi a kan ‘Taimakawa domin abubuwa su yi kyau,’ Sakatariya tsarin shirin ta ma’aikatar harkokin mata, Dayo Benjamin-Olaniyi, ta ja hankalin mutane kan cewa, “Ilimi shine wani ginshikin cigaban al’umma ta bangarori daban-daban, idan kuma ana maganat ilimin ‘ya mace shine mabudin bude hanyoyin cigaban al’umma baki daya‘.”

Ta yi karin haske akan cewa“samun ingantaccen ilimi shine abinda zai ba mata kwarin gwiwa su kasance masu taimaka ma wasu , su fita daga cikin kuncin rayuwa da fatara ke haifarwa, fita daga kangin rashin adalci, a daina nuna masu wariya, su koma wadanda za su rika kawo ma al’ummma sauye- sauyen cigaba.”

Da take bayani akan muhimmancin ilimin ‘ya mace, ta ce shit sarin da za a’ fara amfani da shi zai fitar da mutane da yawa daga kuncin talauci,saboda, “Ya’ya mata da suke da ilimi su ake sa ran su samu ayyuka wadanda ke da albashi mai tsoka, ta hakan za su fita daga fatara da kuma iyalansu.

Da take tsokaci akan samun daidato tsakanin mata da maza ta ce “Ta hanyar ilimi ne za’a samun damar yin hakan wajen kawo karshen duk abubuwan cutarwa ga mata, da samun damar da ba zata taimaka ayi rashin adalci ba.

Hakanan ma ilimi yana taimakawa mata su kasance masu bada gudunmawa ta bangaren da ya shafi lafiyarsu, rage yawan mutuwar mata da kananan yara, su samu kwarin gwiwa ganin za su iya taimakawa mata mata ‘yan’uwansu su kasance jagorori a wuraren da suke.Bugu da kari mata masu ilimi suna bada gudunmawar bunkasar tattalin arziki, samar da abinda zai taimakwa cigaban kasa.”

Tarayya
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Rayuwar Galadiman Kano Alhaji Tijjani Hashim (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kyamar Baƙi: An Sake Kwaso Ƴan Nijeriya 83 Daga Afirka Ta Kudu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kamfanin Simintin Dangote Ya Tallafa Wa Manoma 60 Da Kayan Aiki A Edo
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tsohon Shugaban Ƙasa Jonathan Ya Ƙaddamar Da Ayyukan Raya Ƙasa 18 A Jihar Bauchi

MASU ALAKA

Tarayya
Ilimi

An Tantance Masu Neman Aikin Koyarwa 500 A Jigawa

August 31, 2026
Tarayya
Ilimi

JAMB Ta Ƙara Wa’adin Amincewar Guraben Karatu Zuwa 30 Satumba

August 29, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Ilimi

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

July 11, 2026
Next Post
Xi Ya Bukaci Dakarun Makami Mai Linzami Su Karfafa Dabaru Da Karfin Yaki

Xi Ya Bukaci Dakarun Makami Mai Linzami Su Karfafa Dabaru Da Karfin Yaki

LABARAI MASU NASABA

Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.