• English
  • Business News
Monday, November 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Za Ta Kula Da Lafiyar ‘Yan Nijeriya Milyan 83 Kyauta

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
Gwamnatin Tarayya

Gwamnatin tarayya ta shirya tsaf dangane da al’amarin kula da lafiyar ‘yan Nijeriya milyan 83 kyauta da ke cikin wadanda ya kamata a taimakawa.

Janar Manaja na hukumar kula da inshorar lafiya ta kasa shiyyar Ilorin Mista Adelaja Abereoran, shi ne wanda ya bayyana hakan lokacin da yake ganawa da Jaridar LEADERSHIP a Ilorin, babban birnin Jihar Kwara.

  • Hadin Kan Sin Da Argentina Ya Zamo Abun Misali Ga Kasashe Maso Tasowa
  • Ranar Samun ‘Yancin Kai: Buhari Zai Yi Wa ‘Yan Nijeriya Jawabi Ranar Asabar

Abereoro yana kulawa ne da Jihohin Kwara, Kogi, da kuma Neja.

Ya ce gwamnatin tarayyar ta dauki matakin ne domin lurar data yi yawancin mutane ba su iya daukar nauyin kulawa da lafiyarsu, kamar yadda ya kamata.

Ya ci gaba da bayanin cewa akwai wani tsarin na wata dokar da aka yi ma kwaskwarima “ da ta bada dama ta kafa hukumar kula da inshorar lafiya bautar kasa, domin a samu damar kulawa da ‘yan Nijeriya milyan 83,wadanda suke da bukatar haka amma ba za su iya ba kamar yadda Abareoro ya bayyana”.

LABARAI MASU NASABA

NBA Ta Yi Allah Wadai Da Yadda Hukuncin Alƙalai Ke Karo Da Juna

Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Bagudo Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci Daga ‘Yan Bindiga

Ya yi kira da gwamnatocin Jihohi da su taimakawa kokarin da gwamnatin tarayya take yi na wajen kafa ita hukumomin inshorar lafiya, domin tallafawa mutane da yawa samun damar yadda za a kula da lafiyarsu kamar yadda ya dace a Jihohi.

Ya kara jaddada cewa Nijeriya ba zata iya cimma hakan ba,ba tare da taimakon Jihohi ba da sauarn masu ruwa da tsaki a bangaren daya shafi lafiya.

Abereoro ya yi kira da ‘yan majalisun tarayya su sa tsarin samar da inshorar lafiya a cikin ayyukan mazabunsu, domin kamar yadda ya ce hakan zai taimaka matuka.

Bugu da kari an kara inganta ayyukan hukumar don su tafai kafada-kafada da kamar yadda ake yi a kasashen duniya,yanzu kuma a karkashin tsarin za a dub duk irin matsalar kula da lafiyar da mutane suke fama da ita.

Daga karshe duk dai a karkashin sabon tsarin dokar, masu yi ma kasa hidima suma suna daga cikin wadanda za su amfani da inshorar kula da lafiya,duk daga ranar da suka iso wurin da aka tura su.

Wannan kuma har zuwa ranar da za su kammala aikin bautar kasa,wannan ya hada da mata da suke cikin aikin yi ma kasa hidima wadanda suka samu Juna Biyu cikin shekarar da suke yin aikin yi kasa hidima.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

NBA Ta Yi Allah Wadai Da Yadda Hukuncin Alƙalai Ke Karo Da Juna
Labarai

NBA Ta Yi Allah Wadai Da Yadda Hukuncin Alƙalai Ke Karo Da Juna

November 9, 2025
Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Bagudo Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci Daga ‘Yan Bindiga
Labarai

Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Bagudo Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci Daga ‘Yan Bindiga

November 9, 2025
Soludo Ya Sake Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra
Labarai

Soludo Ya Sake Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra

November 9, 2025
Next Post
Kudin Wasu Kasashe 5 Da Suka Fi Dala Da Euro Daraja A Duniya

Kudin Wasu Kasashe 5 Da Suka Fi Dala Da Euro Daraja A Duniya

LABARAI MASU NASABA

Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Na Ci Gaba Da Zama Muhimmin Ginshiki Ga Ci Gaban Nahiyar 

Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Na Ci Gaba Da Zama Muhimmin Ginshiki Ga Ci Gaban Nahiyar 

November 9, 2025
An Rufe Taron Kolin Wuzhen Na Ayyukan Yanar Gizo Na Duniya Na Shekarar 2025

An Rufe Taron Kolin Wuzhen Na Ayyukan Yanar Gizo Na Duniya Na Shekarar 2025

November 9, 2025
Katsina United Ta Shiga Komar Hukuncin Hukumar NPFL

Katsina United Ta Shiga Komar Hukuncin Hukumar NPFL

November 9, 2025
Xi Ya Gana Da Shugabar IOC Tare Da Shugaban IOC Na Karramawa

Xi Ya Gana Da Shugabar IOC Tare Da Shugaban IOC Na Karramawa

November 9, 2025
CMG Ya Cimma Yarjejeniyar Samun Iznin Watsa Shirye-shiryen Wasannin Olympics Daga Shekarar 2026 Zuwa 2032

CMG Ya Cimma Yarjejeniyar Samun Iznin Watsa Shirye-shiryen Wasannin Olympics Daga Shekarar 2026 Zuwa 2032

November 9, 2025
Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Na Gwaji

Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Na Gwaji

November 9, 2025
Shugaba Xi Ya Ayyana Bude Gasar Wasanni Ta Kasa Karo Na 15

Shugaba Xi Ya Ayyana Bude Gasar Wasanni Ta Kasa Karo Na 15

November 9, 2025
Mizanin Farashin Kayan Masarufi Na Kasar Sin Ya Karu Da 0.2% A Watan Oktoba

Mizanin Farashin Kayan Masarufi Na Kasar Sin Ya Karu Da 0.2% A Watan Oktoba

November 9, 2025
Me Ke Haddasa Yawaitar Farmakar Ƴan Wasa A Gasar Firimiyar Nijeriya

Me Ke Haddasa Yawaitar Farmakar Ƴan Wasa A Gasar Firimiyar Nijeriya

November 9, 2025
NBA Ta Yi Allah Wadai Da Yadda Hukuncin Alƙalai Ke Karo Da Juna

NBA Ta Yi Allah Wadai Da Yadda Hukuncin Alƙalai Ke Karo Da Juna

November 9, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.