ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Za Ta Kula Da Lafiyar ‘Yan Nijeriya Milyan 83 Kyauta

by Idris Aliyu Daudawa
4 years ago
Gwamnatin Tarayya

Gwamnatin tarayya ta shirya tsaf dangane da al’amarin kula da lafiyar ‘yan Nijeriya milyan 83 kyauta da ke cikin wadanda ya kamata a taimakawa.

Janar Manaja na hukumar kula da inshorar lafiya ta kasa shiyyar Ilorin Mista Adelaja Abereoran, shi ne wanda ya bayyana hakan lokacin da yake ganawa da Jaridar LEADERSHIP a Ilorin, babban birnin Jihar Kwara.

  • Hadin Kan Sin Da Argentina Ya Zamo Abun Misali Ga Kasashe Maso Tasowa
  • Ranar Samun ‘Yancin Kai: Buhari Zai Yi Wa ‘Yan Nijeriya Jawabi Ranar Asabar

Abereoro yana kulawa ne da Jihohin Kwara, Kogi, da kuma Neja.

ADVERTISEMENT

Ya ce gwamnatin tarayyar ta dauki matakin ne domin lurar data yi yawancin mutane ba su iya daukar nauyin kulawa da lafiyarsu, kamar yadda ya kamata.

Ya ci gaba da bayanin cewa akwai wani tsarin na wata dokar da aka yi ma kwaskwarima “ da ta bada dama ta kafa hukumar kula da inshorar lafiya bautar kasa, domin a samu damar kulawa da ‘yan Nijeriya milyan 83,wadanda suke da bukatar haka amma ba za su iya ba kamar yadda Abareoro ya bayyana”.

LABARAI MASU NASABA

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

Ya yi kira da gwamnatocin Jihohi da su taimakawa kokarin da gwamnatin tarayya take yi na wajen kafa ita hukumomin inshorar lafiya, domin tallafawa mutane da yawa samun damar yadda za a kula da lafiyarsu kamar yadda ya dace a Jihohi.

Ya kara jaddada cewa Nijeriya ba zata iya cimma hakan ba,ba tare da taimakon Jihohi ba da sauarn masu ruwa da tsaki a bangaren daya shafi lafiya.

Abereoro ya yi kira da ‘yan majalisun tarayya su sa tsarin samar da inshorar lafiya a cikin ayyukan mazabunsu, domin kamar yadda ya ce hakan zai taimaka matuka.

Bugu da kari an kara inganta ayyukan hukumar don su tafai kafada-kafada da kamar yadda ake yi a kasashen duniya,yanzu kuma a karkashin tsarin za a dub duk irin matsalar kula da lafiyar da mutane suke fama da ita.

Daga karshe duk dai a karkashin sabon tsarin dokar, masu yi ma kasa hidima suma suna daga cikin wadanda za su amfani da inshorar kula da lafiya,duk daga ranar da suka iso wurin da aka tura su.

Wannan kuma har zuwa ranar da za su kammala aikin bautar kasa,wannan ya hada da mata da suke cikin aikin yi ma kasa hidima wadanda suka samu Juna Biyu cikin shekarar da suke yin aikin yi kasa hidima.

Gwamnatin Tarayya
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir

MASU ALAKA

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci
Ra'ayi Riga

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

June 13, 2026
An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya
Kotu Da Ɗansanda

An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

June 13, 2026
Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle
Manyan Labarai

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

June 13, 2026
Next Post
Kudin Wasu Kasashe 5 Da Suka Fi Dala Da Euro Daraja A Duniya

Kudin Wasu Kasashe 5 Da Suka Fi Dala Da Euro Daraja A Duniya

LABARAI MASU NASABA

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

June 13, 2026
An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

June 13, 2026
Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

June 13, 2026
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Cafke Mutun Biyu Da Ake Zargi Da Fashi Da Makami A Adamawa

June 13, 2026
Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri

Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri

June 13, 2026
Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

June 13, 2026
Yadda Matata Ta Daina Girki, Ta Ke Lakaɗamin Duka — Miji Ya Koka

Yadda Matata Ta Daina Girki, Ta Ke Lakaɗamin Duka — Miji Ya Koka

June 13, 2026
Ranar Dimokuraɗiyya: Gwamna Uba Sani Ya ‘Yanta Fursunoni 97

Ranar Dimokuraɗiyya: Gwamna Uba Sani Ya ‘Yanta Fursunoni 97

June 13, 2026
Bukatar Rike Sirri A Tsakanin Ma’aurata

Bukatar Rike Sirri A Tsakanin Ma’aurata

June 13, 2026
Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.