• English
  • Business News
Sunday, September 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gyaran Kundin Tsarin Mulki Ne Zai Hana Cin Kudin Kananan Hukumomi – Bagudu

by Umar Faruk
3 years ago
in Labarai
0
Gyaran Kundin Tsarin Mulki Ne Zai Hana Cin Kudin Kananan Hukumomi – Bagudu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamna Abubakar Atiku Bagudu na Jihar Kebbi, ya ce, har sai an cika sashe na 7 na kundin tsarin mulkin Nijeriya kafin gwamnoni su daina sama da fadi da kudaden kananan hukumomi.

Gwamnan, ya bayyana hakan ne yayin da ya ke rattaba hannu a kan kasafin kudin jihar na 2023 naira biliyan 166.985, 110. 21 a gidan gwamnatin da ke Birnin Kebbi.

  • Shugaba Xi Ya Aikewa Shugaba Cyril Ramaphosa Sakon Taya Shi Murnar Sake Zaben Sa A Matsayin Shugaban Jam’iyyar ANC
  • Ba Tsige Ni Aka Yi Ba, Ni Na Yi Murabus Da Kaina – Baba Impossible 

Ya ce, ‘yancin cin gashin kan kananan hukumomi na tafiya a dukkan majalisun jihohi, dole ne a amince da majalisar dokokin kasar nan na yi wa sashe na 7 na kundin tsarin mulkin kasar kwaskwarima.

Kazalika, ya kara da cewa gwamnatinsa ba ta hana cin gashin kan kananan hukumomi ba kamar yadda ake yadawa.

“Kebbi ba son a bai wa kananan hukumomi ‘yancin cin gashin kai da na ma’aikatar shari’a.

Labarai Masu Nasaba

DAPPMAN Ta Soki Matatar Dangote Kan Rage Farashin Man Fetur

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

“A makon da ya gabata, an gudanar da taron hadin gwiwa na dukkan gwamnoni da shugabannin majalisun jihohi, inda na gabatar da batutuwa kan wannan batu da kuma batun tsaro.

“Na ce ya kamata majalisar dokokin kasa ta bai wa majalisun jihohi ikon tunkarar kalubalen tsaro a jihohinsu.

“Kuma ya kamata ya kasance su na da ikon nada jami’an shari’a da kuma tsige su. Na ce, Idan majalisar dokokin jihar na da ikon tsige gwamna to ya kamata ta sami ikon sarrafa bangaren shari’a,” in ji Gwamna Bagudu.

Ya ce kasafin kudin 2023 da ya sanya wa hannu, ya zama doka gwamnatoci biyu ne za su aiwatar da shi domin za ya bar mulki a ranar 29 ga Mayu, 2023.

“Saboda yadda kasafin kudinmu na bankin duniya da sauran hukumomin kasa da kasa suka sanya Jihar Kebbi a matsayin daya daga cikin jihohin kasar nan da suka yi amfani da kasafin kudinsu yadda ya kamata.

“Kuma hakan ya sa jihar Kebbi ta samu lambar yabo guda biyar a cikin watannin da suka gabata, in ji shi”.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BaguduGwamnoniKananan HukumomiKebbiKudadeKundin Tsarin Mulki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Kano Za Ta Fadada Fitar  Da Zobo Zuwa Ketare

Next Post

Yawan Audugar Da Xinjiang Ta Samar Ya Kai 90% Bisa Jimillar Wadda Kasar Sin Ke Samarwa

Related

Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12
Manyan Labarai

DAPPMAN Ta Soki Matatar Dangote Kan Rage Farashin Man Fetur

4 hours ago
Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro
Tsaro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

6 hours ago
An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu
Labarai

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

7 hours ago
An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta
Manyan Labarai

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

8 hours ago
Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai
Labarai

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

11 hours ago
Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro
Tsaro

Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

12 hours ago
Next Post
Yawan Audugar Da Xinjiang Ta Samar Ya Kai 90% Bisa Jimillar Wadda Kasar Sin Ke Samarwa

Yawan Audugar Da Xinjiang Ta Samar Ya Kai 90% Bisa Jimillar Wadda Kasar Sin Ke Samarwa

LABARAI MASU NASABA

Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

DAPPMAN Ta Soki Matatar Dangote Kan Rage Farashin Man Fetur

September 13, 2025
Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

September 13, 2025
Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

September 13, 2025
An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

September 13, 2025
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

September 13, 2025
An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

September 13, 2025
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

September 13, 2025
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

September 13, 2025
Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

September 13, 2025
Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.