• English
  • Business News
Tuesday, October 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hadin Gwiwar CMG Da Kafafen Yada Labarai Na Afrika Zai Fahimtar Da Al’umma Kyakkyawar Aniyar Kasar Sin

byCMG Hausa
2 years ago
CMG

Babban rukunin gidan rediyo da talabijin na kasar Sin CMG, da kungiyar kawancen gidajen rediyo ta Afrika, sun gudanar da taron dandalin tattaunawa kan hadin gwiwarsu, jiya Litinin a Nairobin kasar Kenya.

Muhimmancin kafofin watsa labarai a tsakanin al’umma abu ne mara misaltuwa, kasancewarsu tamkar gada tsakanin al’umma da wajen yankunansu. Kafar watsa labarai tamkar makaranta ce dake kan ilmantar da al’umma.

  • CMG Ya Sanya Hannu Kan Takardun Hadin Gwiwa Da Hukumar Sadarwar Wayar Tarho Ta Honduras

Hadin gwiwar CMG da kafafen yada labarai a nahiyar Afrika, musamman a irin wannan lokaci da karairaiyi da zarge-zarge suka kara yawa, zai taka gagarumar rawa wajen ilmantar da al’ummun nahiyar Afrika game da yanayin kasar Sin da kyakkaywar aniyarta gare su, har ma da dimbin tallafi da goyon baya da take ba nahiyar, haka kuma zai kara fahimtar da Sinawa ainihin yanayin da nahiyar Afrika ke ciki.

Rashin fahimta tamkar wata cuta ce dake bukatar kulawar likita. Yadda kafafen yada labarai na yammacin duniya suka yi kaka-gida a kasashenmu na Afrika, ya sa suke yada jita-jita da zummar haddasa fitina da shafawa Sin bakin fenti, domin cimma muradun kasashensu na babakere da dakile karbuwar kasar Sin a nahiyar.

Kyautatuwar alaka ko aminci mai karfi tsakanin Sin da kasashen Afrika, ya sa kafafen yada labarai na yammacin duniya ke kara wasa wukarsu na shafawa kasar Sin bakin fenti. Wannan ya sa nake ganin alaka ko kawance tsakanin kafafen yada labarai na Sin da Afrika ke da muhimmanci gaya, domin bangarorin biyu za su bayar da hakikanin labarai bisa yanayi na gaskiya da adalci ta yadda al’umma za su iya gane ainihin yanayin da duniya take ciki da ma wadanda ba sa son ganin ci gabansu.

LABARAI MASU NASABA

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

kamar yadda hadin gwiwar Sin da Afrika ke haifar da kyawawan sakamako a sauran fannoni, haka hadin gwiwa tsakanin CMG da kafafen yada labarai na Afrika zai yi kyakkyawan tasiri wajen fahimtar da al’umma game da irin kyakkaywar alakar dake tsakanin Sin da Afrika, domin su fahimci cewa, kasar Sin aminiya ce ta kwarai. Kana zai kai ga samun goyon bayan juna mai dorewa tsakanin al’ummomin, har ma da gina al’ummar Sin da Afrika mai makoma ta bai daya. Bugu da kuma kari, zai dakile yunkurin masu kokarin lalata wannan kyakkyawar dangataka.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?
Daga Birnin Sin

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu
Daga Birnin Sin

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Next Post
Kungiyar Dattawan Arewa Ta Bukaci Tinubu Ya Gaggauta Janye Takunkumin Da Aka Kakabawa Nijar

Kungiyar Dattawan Arewa Ta Bukaci Tinubu Ya Gaggauta Janye Takunkumin Da Aka Kakabawa Nijar

LABARAI MASU NASABA

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Karɓo Bashin Dala Biliyan $2.347 Da $500m Na Sukuk 

October 7, 2025
Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

October 7, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

October 7, 2025
Firaministan Sin Zai Halarci Bikin Cika Shekaru 80 Na Kafuwar Jam’iyyar WPK Ta Korea Ta Arewa

Firaministan Sin Zai Halarci Bikin Cika Shekaru 80 Na Kafuwar Jam’iyyar WPK Ta Korea Ta Arewa

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version