• English
  • Business News
Friday, May 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hadin Gwiwar CMG Da Kafafen Yada Labarai Na Afrika Zai Fahimtar Da Al’umma Kyakkyawar Aniyar Kasar Sin

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Hadin Gwiwar CMG Da Kafafen Yada Labarai Na Afrika Zai Fahimtar Da Al’umma Kyakkyawar Aniyar Kasar Sin
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Babban rukunin gidan rediyo da talabijin na kasar Sin CMG, da kungiyar kawancen gidajen rediyo ta Afrika, sun gudanar da taron dandalin tattaunawa kan hadin gwiwarsu, jiya Litinin a Nairobin kasar Kenya.

Muhimmancin kafofin watsa labarai a tsakanin al’umma abu ne mara misaltuwa, kasancewarsu tamkar gada tsakanin al’umma da wajen yankunansu. Kafar watsa labarai tamkar makaranta ce dake kan ilmantar da al’umma.

  • CMG Ya Sanya Hannu Kan Takardun Hadin Gwiwa Da Hukumar Sadarwar Wayar Tarho Ta Honduras

Hadin gwiwar CMG da kafafen yada labarai a nahiyar Afrika, musamman a irin wannan lokaci da karairaiyi da zarge-zarge suka kara yawa, zai taka gagarumar rawa wajen ilmantar da al’ummun nahiyar Afrika game da yanayin kasar Sin da kyakkaywar aniyarta gare su, har ma da dimbin tallafi da goyon baya da take ba nahiyar, haka kuma zai kara fahimtar da Sinawa ainihin yanayin da nahiyar Afrika ke ciki.

Rashin fahimta tamkar wata cuta ce dake bukatar kulawar likita. Yadda kafafen yada labarai na yammacin duniya suka yi kaka-gida a kasashenmu na Afrika, ya sa suke yada jita-jita da zummar haddasa fitina da shafawa Sin bakin fenti, domin cimma muradun kasashensu na babakere da dakile karbuwar kasar Sin a nahiyar.

Kyautatuwar alaka ko aminci mai karfi tsakanin Sin da kasashen Afrika, ya sa kafafen yada labarai na yammacin duniya ke kara wasa wukarsu na shafawa kasar Sin bakin fenti. Wannan ya sa nake ganin alaka ko kawance tsakanin kafafen yada labarai na Sin da Afrika ke da muhimmanci gaya, domin bangarorin biyu za su bayar da hakikanin labarai bisa yanayi na gaskiya da adalci ta yadda al’umma za su iya gane ainihin yanayin da duniya take ciki da ma wadanda ba sa son ganin ci gabansu.

Labarai Masu Nasaba

Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali

kamar yadda hadin gwiwar Sin da Afrika ke haifar da kyawawan sakamako a sauran fannoni, haka hadin gwiwa tsakanin CMG da kafafen yada labarai na Afrika zai yi kyakkyawan tasiri wajen fahimtar da al’umma game da irin kyakkaywar alakar dake tsakanin Sin da Afrika, domin su fahimci cewa, kasar Sin aminiya ce ta kwarai. Kana zai kai ga samun goyon bayan juna mai dorewa tsakanin al’ummomin, har ma da gina al’ummar Sin da Afrika mai makoma ta bai daya. Bugu da kuma kari, zai dakile yunkurin masu kokarin lalata wannan kyakkyawar dangataka.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Tsadar Rayuwa: Tinubu Na Duba Yiwuwar Dawo Da Tallafin Mai Na Wucin Gadi

Next Post

Kungiyar Dattawan Arewa Ta Bukaci Tinubu Ya Gaggauta Janye Takunkumin Da Aka Kakabawa Nijar

Related

Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare
Daga Birnin Sin

Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

7 hours ago
Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali
Daga Birnin Sin

Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali

8 hours ago
Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani
Daga Birnin Sin

Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani

9 hours ago
Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya
Daga Birnin Sin

Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya

11 hours ago
Bisa Rokon Bangaren Amurka Ne Manyan Jami’In Kasar Sin Zai Tattauna Da Takwaransa Na Gwamnatin Amurka Kan Batun Ciniki Da Tattalin Arziki
Daga Birnin Sin

Bisa Rokon Bangaren Amurka Ne Manyan Jami’In Kasar Sin Zai Tattauna Da Takwaransa Na Gwamnatin Amurka Kan Batun Ciniki Da Tattalin Arziki

12 hours ago
An Yi Taron Musayar Al’adu Da Cudanyar Jama’a Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Nasarar Yakin Da Sinawa Suka Yi Kan Zaluncin Japan Da Yakin Ceton Kasa Na Tsohuwar Tarayyar Soviet
Daga Birnin Sin

An Yi Taron Musayar Al’adu Da Cudanyar Jama’a Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Nasarar Yakin Da Sinawa Suka Yi Kan Zaluncin Japan Da Yakin Ceton Kasa Na Tsohuwar Tarayyar Soviet

13 hours ago
Next Post
Kungiyar Dattawan Arewa Ta Bukaci Tinubu Ya Gaggauta Janye Takunkumin Da Aka Kakabawa Nijar

Kungiyar Dattawan Arewa Ta Bukaci Tinubu Ya Gaggauta Janye Takunkumin Da Aka Kakabawa Nijar

LABARAI MASU NASABA

Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

May 8, 2025
Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

May 8, 2025
Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali

Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali

May 8, 2025
Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani

Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani

May 8, 2025
Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya

Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya

May 8, 2025
Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?

Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?

May 8, 2025
Bisa Rokon Bangaren Amurka Ne Manyan Jami’In Kasar Sin Zai Tattauna Da Takwaransa Na Gwamnatin Amurka Kan Batun Ciniki Da Tattalin Arziki

Bisa Rokon Bangaren Amurka Ne Manyan Jami’In Kasar Sin Zai Tattauna Da Takwaransa Na Gwamnatin Amurka Kan Batun Ciniki Da Tattalin Arziki

May 8, 2025
Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

May 8, 2025
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

May 8, 2025
An Yi Taron Musayar Al’adu Da Cudanyar Jama’a Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Nasarar Yakin Da Sinawa Suka Yi Kan Zaluncin Japan Da Yakin Ceton Kasa Na Tsohuwar Tarayyar Soviet

An Yi Taron Musayar Al’adu Da Cudanyar Jama’a Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Nasarar Yakin Da Sinawa Suka Yi Kan Zaluncin Japan Da Yakin Ceton Kasa Na Tsohuwar Tarayyar Soviet

May 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.