ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, December 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hajjin 2024: An Bukaci NAHCON Da Jihohi Su Bayyana Alawus Na Tafiyar Alhazai

by Khalid Idris Doya
2 years ago
nahcon

Hadakar kungiyar masu daukan rahoton ayyukan hajji masu zaman kansu (IHR), ta bukaci hukumar kula da ayyukan hajji na kasa (NAHCON) da na jihohi da su sanar wa maniyyata abun da za su karba a matsayin alawus din yin tafiya.

A wata sanarwa dauke da sanya hannun ko’odinetan kungiyar na kasa, Ibrahim Muhammed, ya ce, hakan ya zama musu dole ne da su jawo hankalin NAHCON da hukumomin hajji na jihohi kan cewa zuwa yanzu kudin kujerar aikin hajji bai nuna adadin kudin da za a bai wa maniyyata a matsayin alawus ba, sabanin yadda aka saba tafiyar da lamuran a shekarun baya.

  • Hajjin 2024: NAHCON Ta Rattaba Hannu Da Kamfanonin Jiragen Sama Kan Yarjejeniyar Jigilar Maniyyata 
  • 2024 Hajj: Karancin Maniyyata Ba Nijeriya Kadai Ya Shafa Ba – NAHCON

“An saba sanar da kudin kujerar aikin hajji da NAHCON ke yi na zuwa ne da tanadin da aka yi na alawus din tafiyar kowani maniyyaci. Hakan na nuni da bai wa kowani maniyyaci damar kimtsawa a ransa kan nawa ne zai amsa ta yadda zai tsara hada-hadar kudin da zai yi amfani da su.

ADVERTISEMENT

“A misali, a 2023 maniyyata sun biya miliyan 2.9 aka ba su dala 800 na alawus din tafiya. Kudin kujerar aikin hajji ya kunshi kudaden hidindimun cikin gida da na waje ciki har da alawus din tafiya ga maniyyata.

“Hukumar NAHCON da ta shude daga baya ta rage kudin alawus din tafiya aikin hajjin 2023 zuwa dala 700, bisa abun da ta kira bambance-bambancen farashin kudin jirgi. Amma a aikin hajji na bana tun lokacin da aka sanar da kudin kujerar ba a bayyana nawa ne kudin alawus din ba, har ma zuwa lokacin da aka kara kudin kujerar ba a bayyana nawa ne alawus din matafiyan ba.”

LABARAI MASU NASABA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Kungiyar ta ce alawus din tafiyar da ake bai wa alhazai a ranar da suka sauka a kasar Saudiyya na taimaka musu wajen irin sanin abubuwan da za yi da yadda za su kashe kudadensu har ma su samu damar yin guzuri.

Don haka kungiyar ta yi kira ga babban murya ga masu ruwa da tsaki a aikin hajji da su gaggauta sanar da nawa ne alawus din da kowani maniyyaci zai amsa domin ba su damar sanin irin tsare-tsaren da ya dace su yi.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja
Manyan Labarai

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta
Manyan Labarai

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka
Ra'ayi Riga

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Next Post
An Bukaci Kasashen Afirka Da Su Yi Koyi Da Nasarorin Kasar Sin Na Kawar Da Talauci

An Bukaci Kasashen Afirka Da Su Yi Koyi Da Nasarorin Kasar Sin Na Kawar Da Talauci

LABARAI MASU NASABA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

December 21, 2025
Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

December 21, 2025
Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.