• English
  • Business News
Thursday, September 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hajjin 2024: An Bukaci NAHCON Da Jihohi Su Bayyana Alawus Na Tafiyar Alhazai

by Khalid Idris Doya
1 year ago
in Labarai
0
nahcon
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hadakar kungiyar masu daukan rahoton ayyukan hajji masu zaman kansu (IHR), ta bukaci hukumar kula da ayyukan hajji na kasa (NAHCON) da na jihohi da su sanar wa maniyyata abun da za su karba a matsayin alawus din yin tafiya.

A wata sanarwa dauke da sanya hannun ko’odinetan kungiyar na kasa, Ibrahim Muhammed, ya ce, hakan ya zama musu dole ne da su jawo hankalin NAHCON da hukumomin hajji na jihohi kan cewa zuwa yanzu kudin kujerar aikin hajji bai nuna adadin kudin da za a bai wa maniyyata a matsayin alawus ba, sabanin yadda aka saba tafiyar da lamuran a shekarun baya.

  • Hajjin 2024: NAHCON Ta Rattaba Hannu Da Kamfanonin Jiragen Sama Kan Yarjejeniyar Jigilar Maniyyata 
  • 2024 Hajj: Karancin Maniyyata Ba Nijeriya Kadai Ya Shafa Ba – NAHCON

“An saba sanar da kudin kujerar aikin hajji da NAHCON ke yi na zuwa ne da tanadin da aka yi na alawus din tafiyar kowani maniyyaci. Hakan na nuni da bai wa kowani maniyyaci damar kimtsawa a ransa kan nawa ne zai amsa ta yadda zai tsara hada-hadar kudin da zai yi amfani da su.

“A misali, a 2023 maniyyata sun biya miliyan 2.9 aka ba su dala 800 na alawus din tafiya. Kudin kujerar aikin hajji ya kunshi kudaden hidindimun cikin gida da na waje ciki har da alawus din tafiya ga maniyyata.

“Hukumar NAHCON da ta shude daga baya ta rage kudin alawus din tafiya aikin hajjin 2023 zuwa dala 700, bisa abun da ta kira bambance-bambancen farashin kudin jirgi. Amma a aikin hajji na bana tun lokacin da aka sanar da kudin kujerar ba a bayyana nawa ne kudin alawus din ba, har ma zuwa lokacin da aka kara kudin kujerar ba a bayyana nawa ne alawus din matafiyan ba.”

Labarai Masu Nasaba

’Yansanda Sun Kama Sojan Gona Da Motocin Sata 3 A Jigawa

’Yan Bindiga Sun Sako Ma’aurata A Katsina Bayan Karɓar N50m A Matsayin Kuɗin Fansa

Kungiyar ta ce alawus din tafiyar da ake bai wa alhazai a ranar da suka sauka a kasar Saudiyya na taimaka musu wajen irin sanin abubuwan da za yi da yadda za su kashe kudadensu har ma su samu damar yin guzuri.

Don haka kungiyar ta yi kira ga babban murya ga masu ruwa da tsaki a aikin hajji da su gaggauta sanar da nawa ne alawus din da kowani maniyyaci zai amsa domin ba su damar sanin irin tsare-tsaren da ya dace su yi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Gudanar Da Zaman Sakatarori Na Taron Kiyaye Tsaro Na SCO Karo Na 19

Next Post

An Bukaci Kasashen Afirka Da Su Yi Koyi Da Nasarorin Kasar Sin Na Kawar Da Talauci

Related

An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Labarai

’Yansanda Sun Kama Sojan Gona Da Motocin Sata 3 A Jigawa

2 hours ago
Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye
Labarai

’Yan Bindiga Sun Sako Ma’aurata A Katsina Bayan Karɓar N50m A Matsayin Kuɗin Fansa

4 hours ago
Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis
Manyan Labarai

Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis

5 hours ago
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku
Manyan Labarai

Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

6 hours ago
’Yansanda Sun Kama Mutane 9 Kan Yin Ƙaryar Sace Su A Jihar Neja
Labarai

’Yansanda Sun Kama Mutane 9 Kan Yin Ƙaryar Sace Su A Jihar Neja

8 hours ago
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB
Manyan Labarai

Sojoji Sun Cafke Babban Kwamandan IPOB

9 hours ago
Next Post
An Bukaci Kasashen Afirka Da Su Yi Koyi Da Nasarorin Kasar Sin Na Kawar Da Talauci

An Bukaci Kasashen Afirka Da Su Yi Koyi Da Nasarorin Kasar Sin Na Kawar Da Talauci

LABARAI MASU NASABA

An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Kama Sojan Gona Da Motocin Sata 3 A Jigawa

September 18, 2025
Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye

’Yan Bindiga Sun Sako Ma’aurata A Katsina Bayan Karɓar N50m A Matsayin Kuɗin Fansa

September 18, 2025
Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis

Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis

September 18, 2025
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

September 18, 2025
’Yansanda Sun Kama Mutane 9 Kan Yin Ƙaryar Sace Su A Jihar Neja

’Yansanda Sun Kama Mutane 9 Kan Yin Ƙaryar Sace Su A Jihar Neja

September 18, 2025
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

Sojoji Sun Cafke Babban Kwamandan IPOB

September 18, 2025
Ya Kamata A Kiyaye Nasarorin Da Aka Cimma A Shawarwarin Sin Da Amurka 

Ya Kamata A Kiyaye Nasarorin Da Aka Cimma A Shawarwarin Sin Da Amurka 

September 17, 2025
Yawan Kadarorin Kamfanoni Mallakar Gwamnatin Sin Ya Wuce Yuan Triliyan 90 a Lokacin Shirin Raya Kasa Na 14 Na Shekaru 5 

Yawan Kadarorin Kamfanoni Mallakar Gwamnatin Sin Ya Wuce Yuan Triliyan 90 a Lokacin Shirin Raya Kasa Na 14 Na Shekaru 5 

September 17, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

September 17, 2025
Yakin Haraji Da Cinikayya Ba Zai Gurgunta Fifikon Da Sin Ke Da Shi A Fannin Raya Masana’antun Sarrafa Hajoji Da Kasar Ta Gina A Tsawon Lokaci Ba

Yakin Haraji Da Cinikayya Ba Zai Gurgunta Fifikon Da Sin Ke Da Shi A Fannin Raya Masana’antun Sarrafa Hajoji Da Kasar Ta Gina A Tsawon Lokaci Ba

September 17, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.