ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hajjin 2024: An Bukaci NAHCON Da Jihohi Su Bayyana Alawus Na Tafiyar Alhazai

by Khalid Idris Doya
2 years ago
nahcon

Hadakar kungiyar masu daukan rahoton ayyukan hajji masu zaman kansu (IHR), ta bukaci hukumar kula da ayyukan hajji na kasa (NAHCON) da na jihohi da su sanar wa maniyyata abun da za su karba a matsayin alawus din yin tafiya.

A wata sanarwa dauke da sanya hannun ko’odinetan kungiyar na kasa, Ibrahim Muhammed, ya ce, hakan ya zama musu dole ne da su jawo hankalin NAHCON da hukumomin hajji na jihohi kan cewa zuwa yanzu kudin kujerar aikin hajji bai nuna adadin kudin da za a bai wa maniyyata a matsayin alawus ba, sabanin yadda aka saba tafiyar da lamuran a shekarun baya.

  • Hajjin 2024: NAHCON Ta Rattaba Hannu Da Kamfanonin Jiragen Sama Kan Yarjejeniyar Jigilar Maniyyata 
  • 2024 Hajj: Karancin Maniyyata Ba Nijeriya Kadai Ya Shafa Ba – NAHCON

“An saba sanar da kudin kujerar aikin hajji da NAHCON ke yi na zuwa ne da tanadin da aka yi na alawus din tafiyar kowani maniyyaci. Hakan na nuni da bai wa kowani maniyyaci damar kimtsawa a ransa kan nawa ne zai amsa ta yadda zai tsara hada-hadar kudin da zai yi amfani da su.

ADVERTISEMENT

“A misali, a 2023 maniyyata sun biya miliyan 2.9 aka ba su dala 800 na alawus din tafiya. Kudin kujerar aikin hajji ya kunshi kudaden hidindimun cikin gida da na waje ciki har da alawus din tafiya ga maniyyata.

“Hukumar NAHCON da ta shude daga baya ta rage kudin alawus din tafiya aikin hajjin 2023 zuwa dala 700, bisa abun da ta kira bambance-bambancen farashin kudin jirgi. Amma a aikin hajji na bana tun lokacin da aka sanar da kudin kujerar ba a bayyana nawa ne kudin alawus din ba, har ma zuwa lokacin da aka kara kudin kujerar ba a bayyana nawa ne alawus din matafiyan ba.”

LABARAI MASU NASABA

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

Kungiyar ta ce alawus din tafiyar da ake bai wa alhazai a ranar da suka sauka a kasar Saudiyya na taimaka musu wajen irin sanin abubuwan da za yi da yadda za su kashe kudadensu har ma su samu damar yin guzuri.

Don haka kungiyar ta yi kira ga babban murya ga masu ruwa da tsaki a aikin hajji da su gaggauta sanar da nawa ne alawus din da kowani maniyyaci zai amsa domin ba su damar sanin irin tsare-tsaren da ya dace su yi.

nahcon
Khalid Idris Doya
+ postsBio
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Yaro Ya Harbe Kansa Har Lahira Bayan Mafarauci Ya Yi Sakaci Da Bindigarsa A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    An Kama Mutane 5 Da Sassan Jikin Ɗan’Adam Za Su Yi Tsafi A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Tsohon Mai Neman Takarar Gwamnan Bauchi, Bala Jibrin, Ya Fice Daga APC Kan Zargin Ɗoki-ɗora

MASU ALAKA

Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila
Manyan Labarai

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto
Labarai

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja
Labarai

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Next Post
An Bukaci Kasashen Afirka Da Su Yi Koyi Da Nasarorin Kasar Sin Na Kawar Da Talauci

An Bukaci Kasashen Afirka Da Su Yi Koyi Da Nasarorin Kasar Sin Na Kawar Da Talauci

LABARAI MASU NASABA

Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.