• English
  • Business News
Thursday, November 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hanyoyin Tsaftace Jiki Bayan Saduwa

by Bilkisu Tijjani
2 years ago
Saduwa

Assalamu alaikum masu karatu, barkammu da sake haduwa da ku a wannan makon a cikin shirin na mu mai farin jini da albarka na Adon Da Kwalliya.

Domin kula da lafiyar gabanki, ta yadda za ki kasance da kyau kuma ki dawwama da ni’ima na gamsar da maigida a duk lokutan yin Jima’inku. To ki kasance duk jima’in da za ku yi kuna gamawa ki yi wadannan abubuwan kamar haka:

Abu na farko da za ki rinka yi shi ne; ki soma yin fitsari.
Yin fitsari bayan kammala jima’i ya kan taimakawa mace kariya da fitar da duk wasu kananan halittun da suka shige ta, fitar da su ta hanyar yin fitsarin. Sannan idan kin je yin fitsarin kada ki sako shi lokaci guda a hankali za ki yi shi. Kina yi kina matsewa da haka har ki kammala har sai kin ji mararki babu sauran fitsarin, sannan kuma ki tabbatar kin yi tsarki da ruwa mai dumi ba mai sanyi ba.

Yin amfani da ruwan dumi ya kan taimaka wa mace gabanta ya koma yadda yake, haka kuma ruwan dumi ya kan halaka duk wasu cututtuka da suka nemi shiga gabanta, tsarki da ruwan dumi bayan kammala jima’i yana magance fitar iska ta gaban mace, hakan ya sa yake da kyau uwargida ta kula.

Ki tabbatar kin wanke hannunki da kyau kafin ki fito a bayan gidan.

LABARAI MASU NASABA

Me Ya Sa Wasu Maza Ke Gudun Auren Mata ‘Yan Boko Masu Kwarewa Da Wayewa?

Yadda Wasu Iyaye Ke Hana ‘Ya’yansu Auren Matan Da Suka Girme Su Da Zawarawa

Yin hakan yana kashe duk wasu cututtukan da aka dauka ko za’a dauka cikin yatsu ko hannu. A lokacin jima’i ko wasannin motsa sha’awa ma’aurata na amfani da hannu ko yatsunsu wajen yi wa juna wasa, a irin hakan ana iya samun cewa kwayar cuta ta makale ta hakan sai a sake fitowa da ita maimakon rabuwa da ita a lokacin da aka shiga tsaftace jiki, don haka ki tabbatar kin tsaftace hannuwanki da yatsunki tsaf kafin ki fito.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Me Ya Sa Wasu Maza Ke Gudun Auren Mata ‘Yan Boko Masu Kwarewa Da Wayewa?
Taskira

Me Ya Sa Wasu Maza Ke Gudun Auren Mata ‘Yan Boko Masu Kwarewa Da Wayewa?

August 31, 2025
Yadda Wasu Iyaye Ke Hana ‘Ya’yansu Auren Matan Da Suka Girme Su Da Zawarawa
Taskira

Yadda Wasu Iyaye Ke Hana ‘Ya’yansu Auren Matan Da Suka Girme Su Da Zawarawa

August 17, 2025
Jiki
Taskira

Natijojin Auren Dattijo Ga Budurwa

July 26, 2025
Next Post
INEC Ta Dakatar Da Zabe A Wasu Sassan Jihar Kogi

INEC Ta Dakatar Da Zabe A Wasu Sassan Jihar Kogi

LABARAI MASU NASABA

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

November 5, 2025
Yadda Gwamna Lawal Ya Aiwatar Da Ayyukan Gina Zamfara Na Naira Biliyan 140

Yadda Gwamna Lawal Ya Aiwatar Da Ayyukan Gina Zamfara Na Naira Biliyan 140

November 5, 2025
Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

November 5, 2025
Majalisar Dattawa

Majalisa Ta Amince Da Ɗaurin Shekaru 14 A Gidan Yari Ga Malamai Masu Cin Zarafin Mata A Jami’o’i

November 5, 2025
Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

November 5, 2025
Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

November 5, 2025
Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

November 5, 2025
Gwamna Yusuf

Malam Triump: Ƙungiyoyin Ɗariƙun Sufaye Sun Maka Gwamnan Kano A Kotu

November 5, 2025
An Rufe Canton Fair Na 138 A Guangzhou

An Rufe Canton Fair Na 138 A Guangzhou

November 5, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisa Ta Nuna Damuwa Kan Rahoton Yiwuwar Asarar Dala Biliyan 300 A Badaƙalar Ɗanyen Mai

November 5, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.