• English
  • Business News
Monday, November 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Har Kullum Kasar Sin Na Baiwa Afirka Fifiko A Harkokin Diflomasiyyarta

by CMG Hausa
3 years ago
Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Illata Fararen Hula Tare Da Fatan Gaggauta Kawo Karshen Yaki A Sudan

Jiya Laraba 11 ga wata ne, ministan harkokin wajen kasar Sin wanda a yanzu haka yake ziyara a nahiyar Afirka, Qin Gang, da shugaban hukumar gudanarwar kungiyar AU, Moussa Faki Mahamat, suka halarci shawarwarin Sin da AU karo na 8, gami da bikin kammala ginin babbar hedikwatar cibiyar yaki da cututtuka masu yaduwa ta Afirka.

Game da wannan ziyara, mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen Sin, Wang Wenbin ya bayyana a yau Alhamis cewa, har kullum kasar Sin na baiwa kasashen Afirka fifiko, a yayin da take gudanar da harkokin diflomasiyya, kana, gado gami da yaukaka zumuncin bangarorin biyu, ya zama wata muhimmiyar al’ada cikin harkokin diflomasiyyar kasar Sin.

Kakaki Wang ya ce, gina babbar hedikwatar cibiyar dakile cututtuka masu yaduwa ta Afirka, gagarumin aikin hadin-gwiwar Sin da Afirka ne, wanda shugaban kasar Sin Xi Jinping ya sanar, a wajen taron kolin dandalin tattauna hadin-gwiwar Sin da Afirka da aka yi a shekara ta 2018 a birnin Beijing, kana, wani muhimmin aiki ne na daban, dake shaida hadin-gwiwar bangarorin biyu, ban da babbar cibiyar taro ta kungiyar AU. Minista Qin ya bayyana cewa, Sin kasa ce dake cika alkawuranta, kuma ba za ta tilastawa sauran kasashe yin wani abu ba. Yanzu Sin ta yi nasarar mika babbar hedikwatar cibiyar dakile cututtuka masu yaduwa ta Afirka ga ‘yan uwanta na Afirka, wadda kungiyar AU za ta karbi ikonta kwata-kwata. Wannan wata babbar nasara ce da aka cimma, sakamakon dadadden zumunci dake tsakanin al’ummomin Sin da Afirka, gami da jajircewarsu wajen aiki. Qin ya ce, in dai Afirka na da bukata, kasar Sin za ta yi iya kokarinta don ci gaba da samar da goyon-baya da taimako gare ta. (Murtala Zhang)

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka
Daga Birnin Sin

Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

November 3, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Illata Fararen Hula Tare Da Fatan Gaggauta Kawo Karshen Yaki A Sudan
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Illata Fararen Hula Tare Da Fatan Gaggauta Kawo Karshen Yaki A Sudan

November 3, 2025
Shugaba Xi Ya Mika Sakon Taya Murnar Bude Babban Gidan Tarihi Na Kasar Masar
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Mika Sakon Taya Murnar Bude Babban Gidan Tarihi Na Kasar Masar

November 2, 2025
Next Post
Buhari Ya Bayar Da Umarnin Kashe Wadanda Suka Kashe Jami’an NSCDC 

Buhari Ya Bayar Da Umarnin Kashe Wadanda Suka Kashe Jami'an NSCDC 

LABARAI MASU NASABA

Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

November 3, 2025
Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya

Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya

November 3, 2025
Bikin Baje Kolin CIIE Zai Samarwa Najeriya Karin Damammaki

Bikin Baje Kolin CIIE Zai Samarwa Najeriya Karin Damammaki

November 3, 2025
Chadi Ta Rufe Iyakarta Da Nijeriya Bisa Dalilan Tsaro

Chadi Ta Rufe Iyakarta Da Nijeriya Bisa Dalilan Tsaro

November 3, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Illata Fararen Hula Tare Da Fatan Gaggauta Kawo Karshen Yaki A Sudan

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Illata Fararen Hula Tare Da Fatan Gaggauta Kawo Karshen Yaki A Sudan

November 3, 2025
Kwamishinan Ƴansanda Na Kano Ya Karrama Sabbin Jami’an Da Aka Ƙara Wa Matsayi

Kwamishinan Ƴansanda Na Kano Ya Karrama Sabbin Jami’an Da Aka Ƙara Wa Matsayi

November 3, 2025
Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 19, Sun Ƙwato Makamai A Kano

Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 19, Sun Ƙwato Makamai A Kano

November 3, 2025
Zamfara Ta Tashi Daga Matsayi Na 36 Zuwa Na 17 A Shekara Biyu Ƙarƙashin Gwamna Lawal — Rahoton BudgIT

Zamfara Ta Tashi Daga Matsayi Na 36 Zuwa Na 17 A Shekara Biyu Ƙarƙashin Gwamna Lawal — Rahoton BudgIT

November 3, 2025
Sabon Muƙaddashin Shugaban PDP Ya Sha Alwashin Maido Da Martabar Jam’iyyar Kafin 2027

Sabon Muƙaddashin Shugaban PDP Ya Sha Alwashin Maido Da Martabar Jam’iyyar Kafin 2027

November 3, 2025
2023: Gwarazan Jam’iyyu A Karon Battar Zaben Shugaban Kasa

Mayar Da Martani Kan Barazanar Amurka Ga Nijeriya: Fadar Shugaban Ƙasa Ta Yaba Wa Kwankwaso 

November 3, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.