• English
  • Business News
Friday, May 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Har Yanzu Jakadan Faransa Bai Fice Daga Jamhuriyar Nijar Ba – Macron

by Sadiq
2 years ago
in Kasashen Ketare, Manyan Labarai
0
Har Yanzu Jakadan Faransa Bai Fice Daga Jamhuriyar Nijar Ba – Macron
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yayin da yake jawabi game da shirye-shiryen Faransa kan kasashen waje a birnin Paris, Shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron ya tabbatar da cewa jakadan kasar Sylvain Itte, yana Yamai duk da wa’adin awa 48 da sojoji suka ba shi na ficewa daga kasar.

Har yanzu jakadan Faransa a Jamhuriyar Nijar bai fita daga kasar ba duk da wa’adin da sojojin da suka yi juyin mulki a kasar suka ba shi na barin kasar, a cewar shugaban Faransa Emmanuel Macron.

  • Yawan Sinawa Masu Amfani Da Intanet Ya Kai Fiye Da Biliyan 1
  • Sashen Sadarwa Na Kasar Sin Ya Samu Gagarumin Nasara a Watan Janairu Zuwa Yuli

Marcon ya bayyana haka ne ranar Litinin.

“Faransa da ma’aikatan diflomasiyyarta sun fuskanci irin wannan kalubale a wasu kasashe a watannin baya-bayan nan, daga Sudan, inda Faransa ta zama abar misali, zuwa Nijar, inda abu yake faruwa a yanzu kuma ina jinjina wa abokan aikinku wadanda suke zaune a wuraren da suke aiki,” in ji sanarwar.

Ranar 26 ga watan Yuli aka hambarar da Shugaba Mohamed Bazoum sannan aka tsare shi da iyalinsa a juyin mulkin da Faransa Faransa da wasu kasashe suka yi Allah wadai da shi.

Labarai Masu Nasaba

Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

Ranar Juma’a, ma’aikatar harkokin wajen Nijar ta fitar da sanarwar bai wa jakadan Faransa wa’adin awa 48 ya fice daga kasar, tana zarginsa da kin amsa gayyatar kasar da kuma yin abubuwan da “suka saba wa muradun Nijar”.

Macron ya dage cewa Faransa ba za ta sauya matsayinta game da juyin mulkin da aka yi a Nijar ba sannan ya ce zai taimaka wa Bazoum, yana mai cewa an zabe shi a turbar dimokuradiyya kuma ya “kyauta” da ya ki yin murabus.

“Tsarinmu a fayyace yake, ba ma goyon bayan masu juyin mulki,” in ji Macron.

Tun bayan juyin mulkin ne dak kungiyar ECOWAS ta sanya wa Nijar takunkumai don tilasta dakarun sojin mayar da mulki hannun farar hula a kasar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Emmanuel MacronJakadan FaransaJuyin MulkiNijarSojoji
ShareTweetSendShare
Previous Post

Tinubu Ya Umarci Rage Yawan Masu Zuwa Taron UNGA Don Rage Kashe Kudin Gwamnati 

Next Post

Mutane Sun Daka Wa Kayan Abinci Wawa A Bayelsa Saboda Yunwa

Related

Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa
Manyan Labarai

Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

6 hours ago
Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma
Da É—umi-É—uminsa

Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

11 hours ago
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

11 hours ago
Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Halartar Taron Sauyin Yanayi A Dubai
Manyan Labarai

Tinubu Ya Kai Ziyarar Aiki Jihar Anambra

14 hours ago
Isra’ila Ta Yi Barazanar Kai Hare-Hare Kan Iran Kamar Hamas Da Hezbollah
Kasashen Ketare

Isra’ila Ta Yi Barazanar Kai Hare-Hare Kan Iran Kamar Hamas Da Hezbollah

18 hours ago
APC: Na Bar PDP Ne Domin Ci Gaba Da Amfana Da Ribar Ofishi Na – Kakakin Majalisar Edo
Manyan Labarai

APC: Na Bar PDP Ne Domin Ci Gaba Da Amfana Da Ribar Ofishi Na – Kakakin Majalisar Edo

2 days ago
Next Post
Mutane Sun Daka Wa Kayan Abinci Wawa A Bayelsa Saboda Yunwa

Mutane Sun Daka Wa Kayan Abinci Wawa A Bayelsa Saboda Yunwa

LABARAI MASU NASABA

Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

May 8, 2025
Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

May 8, 2025
Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali

Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali

May 8, 2025
Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani

Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani

May 8, 2025
Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya

Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya

May 8, 2025
Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?

Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?

May 8, 2025
Bisa Rokon Bangaren Amurka Ne Manyan Jami’In Kasar Sin Zai Tattauna Da Takwaransa Na Gwamnatin Amurka Kan Batun Ciniki Da Tattalin Arziki

Bisa Rokon Bangaren Amurka Ne Manyan Jami’In Kasar Sin Zai Tattauna Da Takwaransa Na Gwamnatin Amurka Kan Batun Ciniki Da Tattalin Arziki

May 8, 2025
Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

May 8, 2025
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

May 8, 2025
An Yi Taron Musayar Al’adu Da Cudanyar Jama’a Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Nasarar Yakin Da Sinawa Suka Yi Kan Zaluncin Japan Da Yakin Ceton Kasa Na Tsohuwar Tarayyar Soviet

An Yi Taron Musayar Al’adu Da Cudanyar Jama’a Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Nasarar Yakin Da Sinawa Suka Yi Kan Zaluncin Japan Da Yakin Ceton Kasa Na Tsohuwar Tarayyar Soviet

May 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.