• English
  • Business News
Monday, July 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Harin Tudun Biri: Nan Da Makonni Biyu Za A Fara Sake Gina Sabon Garin Tudun Biri – Gwamna Sani

by Sulaiman
1 year ago
in Manyan Labarai
0
Uba sani
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamna jihar Kaduna, Sanata Uba Sani ya bayyana cewa, nan da makonni biyu masu zuwa, za a fara sake gina garin Tudun Biri da wani jirgin soja mara matuki ya jefa wa Bam a ranar 3 ga watan Disamba, 2023.

Gwamnan ya bayar da wannan tabbacin ne a ranar Asabar din da ta gabata yayin da yake jawabi a wajen taron kwamitin zartarwa da ayyuka na kasa na kungiyar Fityanul Islam ta Nijeriya, wanda aka gudanar a jami’ar jihar Kaduna.

  • Hunturu: Gidauniya Ta Tallafa Wa Masu Larurar Amosanin Jini 300 Rigunan Sanyi A Kaduna
  • Zan Bar Barcelona A Karshen Kakar Wasanni Ta Bana-Xavi

Gwamnan Uba Sani ya yi alkawarin bayar da filayen gina Jami’ar da kungiyar Fityanul Islam ta Nijeriya ke shirin yi.

Da yake mayar da martani ga kalaman jagoran kungiyar Musulunci ta kasa wanda tun farko a jawabinsa ya bukaci a gaggauta cika alkawuran da aka dauka wa al’ummar Tudun Biri, Gwamna Sani ya ce, ya gana da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu kwanaki biyar da suka gabata kan alkawurran da gwamnatin tarayya ta dauka na sake gina garin Tudun Biri.

Ya ba da tabbacin cewa, za a gina gidaje, asibiti, makaranta, kasuwa da ofishin ‘yansanda a garin a karkashin aikin sake gina Tudun Biri da Gwamnatin Tarayya za ta yi.

Labarai Masu Nasaba

Tsoffin Ƴansanda Sun Fara Zanga-Zangar Ƙuncin Rayuwa A Abuja

Iran Ta Zargi Birtaniya, Faransa, Da Jamus Da Gazawa Kan Yarjejeniyar Nukiliyar 2015


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Al'ummar Tudun BiriGarin birnin GwariHarin Bam
ShareTweetSendShare
Previous Post

Masana’antun Kauyukan Sin Sun Samu Ci Gaba Yadda Ya Kamata A Shekarar 2023

Next Post

Batura Kirar Sin Sun Jawo Hankalin Kamfanoni Daga Duk Fadin Duniya

Related

Tsoffin Ƴansanda Sun Fara Zanga-Zangar Ƙuncin Rayuwa A Abuja
Manyan Labarai

Tsoffin Ƴansanda Sun Fara Zanga-Zangar Ƙuncin Rayuwa A Abuja

2 hours ago
Iran Ta Zargi Birtaniya, Faransa, Da Jamus Da Gazawa Kan Yarjejeniyar Nukiliyar 2015
Kasashen Ketare

Iran Ta Zargi Birtaniya, Faransa, Da Jamus Da Gazawa Kan Yarjejeniyar Nukiliyar 2015

3 hours ago
Ƴan Bindiga Sun Tafka Gagarumar Sata A Bauchi, Sun Tafi Da Mutane 4
Manyan Labarai

Ƴan Bindiga Sun Tafka Gagarumar Sata A Bauchi, Sun Tafi Da Mutane 4

4 hours ago
Yadda Gwamnan Katsina Ya Tsira Daga Hatsarin Mota
Manyan Labarai

Yadda Gwamnan Katsina Ya Tsira Daga Hatsarin Mota

5 hours ago
Saurayi Ya Kashe Budurwarsa, Yace Sharrin Ƙwaya Ne
Manyan Labarai

Saurayi Ya Kashe Budurwarsa, Yace Sharrin Ƙwaya Ne

6 hours ago
Kotu Ta Umarci Majalisar Dattijan Nijeriya Da Ta Gaggauta Janye Dakatarwar Da Ta Yi Wa Natasha
Da ɗumi-ɗuminsa

‘Ka Da Ki Kuskura Ki Zo Majalisar Tarayya’, Majalisar Dattawa Ta Sake Yi Wa Natasha Gargaɗi

19 hours ago
Next Post
Batura Kirar Sin Sun Jawo Hankalin Kamfanoni Daga Duk Fadin Duniya

Batura Kirar Sin Sun Jawo Hankalin Kamfanoni Daga Duk Fadin Duniya

LABARAI MASU NASABA

An Sanya Wa Titin Shendam Sunan Marigayi Muhammadu Buhari

An Sanya Wa Titin Shendam Sunan Marigayi Muhammadu Buhari

July 21, 2025
Rashford Na Dab Da Komawa Barcelona A Matsayin Aro

Rashford Na Dab Da Komawa Barcelona A Matsayin Aro

July 21, 2025
Tsoffin Ƴansanda Sun Fara Zanga-Zangar Ƙuncin Rayuwa A Abuja

Tsoffin Ƴansanda Sun Fara Zanga-Zangar Ƙuncin Rayuwa A Abuja

July 21, 2025
Iran Ta Zargi Birtaniya, Faransa, Da Jamus Da Gazawa Kan Yarjejeniyar Nukiliyar 2015

Iran Ta Zargi Birtaniya, Faransa, Da Jamus Da Gazawa Kan Yarjejeniyar Nukiliyar 2015

July 21, 2025
Ƴan Bindiga Sun Tafka Gagarumar Sata A Bauchi, Sun Tafi Da Mutane 4

Ƴan Bindiga Sun Tafka Gagarumar Sata A Bauchi, Sun Tafi Da Mutane 4

July 21, 2025
Yadda Gwamnan Katsina Ya Tsira Daga Hatsarin Mota

Yadda Gwamnan Katsina Ya Tsira Daga Hatsarin Mota

July 21, 2025
Saurayi Ya Kashe Budurwarsa, Yace Sharrin Ƙwaya Ne

Saurayi Ya Kashe Budurwarsa, Yace Sharrin Ƙwaya Ne

July 21, 2025
Kamfanonin Kera Kayan Likitanci Na Duniya: Tsarin Samar Da Kayayyaki Na Kasar Sin Babban Ginshiki Ne

Kamfanonin Kera Kayan Likitanci Na Duniya: Tsarin Samar Da Kayayyaki Na Kasar Sin Babban Ginshiki Ne

July 20, 2025
Kotu Ta Umarci Majalisar Dattijan Nijeriya Da Ta Gaggauta Janye Dakatarwar Da Ta Yi Wa Natasha

‘Ka Da Ki Kuskura Ki Zo Majalisar Tarayya’, Majalisar Dattawa Ta Sake Yi Wa Natasha Gargaɗi

July 20, 2025
An Rufe Bikin Baje Koli Na CISCE Karo Na Uku

An Rufe Bikin Baje Koli Na CISCE Karo Na Uku

July 20, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.