ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Batura Kirar Sin Sun Jawo Hankalin Kamfanoni Daga Duk Fadin Duniya

by CGTN Hausa
2 years ago
Sin

“Babu wani kaya dake madadin kaya kirar kasar Sin”. Kwanan nan, kafar watsa labarai na Koriya ta Kudu, wato Korean Economy ya ba da rahoton matsalolin da kamfanonin kera motocin Koriya ta Kudu ke fuskanta dangane da wannan batu. 

Yayin da kasar Amurka ke ci gaba da kara takunkumi a kan kayayyakin da kasar Sin ke fitarwa ketare, kamfanonin motoci na Koriya ta Kudu da ke dogaro da kayayyakin batir na kasar Sin suna kokawa. Sakamakon haka, wadannan kamfanonin sun gabatar da ra’ayoyinsu na yin kira ga gwamnatin Amurka da ta sassauta abin da ake kira takunkumi kan kasar Sin, tare da ba su damar sayen muhimman kayayyakin batir daga kasar Sin.

  • Shugaba Xi Jinping Ya Mika Sakon Murnar Ranar Australia Ga Gwamna Janar Na Kasar
  • Shugaban Ghana Ya Kaddamar Da Sabuwar Matatar Man Fetur Da Sin Ta Gina A Kasar

A daya gefen duniya kuma, kamfanin Tesla na Amurka shi ma yana fuskantar irin wannan kalubale. Sakamakon dakushewar samar da batir na sabuwar motar lantarki ta Cybertruck, Tesla ya nemi tallafi cikin gaggawa daga masana’antun kasar Sin da fatan samun tallafin kayayyakin batir.

ADVERTISEMENT

Daga kamfanonin Koriya ta Kudu zuwa kamfanonin Amurka, daga gwamnati zuwa ‘yan kasuwa, dukkansu sun aike da sako iri daya, wato ba za a iya samar da motoci masu aiki da sabbin makamashi ba tare da kasar Sin ba.

Bayanai na baya-bayan nan da ma’aikatar masana’antu da sadarwa ta kasar Sin ta fitar sun nuna cewa, a shekarar 2023 yawan batir dake samar da makamashin lantarki da ake fitarwa a kasar Sin ya karu da kashi 87.1 cikin dari idan aka kwatanta da shekarar 2022, kuma girman kasuwar ya kasance a kan gaba a duniya tsawon shekaru bakwai a jere. Haka kuma, kamfanonin kasar Sin sun kai guda 6 a cikin manyan kamfanonin batir 10 da ke samar da batura ga motocin makamashin lantarki a duniya.

LABARAI MASU NASABA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Ci gaban masana’antar batir ta kasar Sin, ya sa kaimi ga bunkasuwar masana’antar kera motoci masu amfani da sabbin makamashi da karancin iskar carbon ta duniya. Wannan ya sa kokarin da wasu ‘yan siyasar Amurka ke yi don cire batir din kasar daga tsarin samar da motocin masu amfani da makamashin lantarki ba zai kai ga nasara ba. (Mai fassara: Yahaya)

Sin
CGTN Hausa
+ postsBio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

MASU ALAKA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya
Daga Birnin Sin

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
Daga Birnin Sin

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
Daga Birnin Sin

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Next Post
Auren Gata : Gwamnatin Jihar Kebbi Ta Aurar Da Mata 300

Auren Gata : Gwamnatin Jihar Kebbi Ta Aurar Da Mata 300

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.