• English
  • Business News
Sunday, November 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Harin ‘Yan Bindiga: Shettima Ya Kai Ziyarar Jaje Jihar Filato

by Sadiq
2 years ago
Filato

Gwamnatin tarayya ta sha alwashin zakulo wadanda suka halaka mutane fiye da 160 a ranar Lahadi a Jihar Filato.

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ne, ya bayyana hakan a wata ziyarar jaje, ga wadanda suka hadu da ibtila’in hare-haren ‘yan bindiga a garin Bokkos, da ke Jihar Filato.

  • Gwamnatin Zamfara Ta Rufe Kasuwannin Shanu 11 Saboda Matsalar ‘Yan Bindiga A Jihar
  • Bikin Kirsimeti: Tinubu Ya Yi Allah-wadai Da Hare-haren Filato

Shettima ya bayyana takaicinsa kan kisan mutane fiye da 160, da lalata dukiyoyi na miliyoyin Naira.

Ya ce gwamnati za ta yi duk mai yiwuwa don taimaka wa wadanda lamarin ya shafa.

Gwamnan Jihar Filato, Caleb Mutfwang wanda shi ma ya nanata yunkurin gwamnatinsa na tabbatar da cewa wadanda suka aikata mugun aikin sun fuskanci hukunci.

LABARAI MASU NASABA

Wadi Al-Salam: Maƙabartar Musulmai Mafi Girma A Duniya

Tsokaci Dangane Da Juyin Mulki A Nahiyar Afirka

Ya kuma ce zuwan mataimakin shugaban kasa ya nuna cewa gwamnati na da niyyar taimakawa.

Hakimin Gundumar, Mbar a Karamar Hukumar Bokkos, Danjuma Rafan ya ce harin ya ba su mamaki saboda babu wani abin da ya hada su da abokan zamansu.

Shi kuma shugaban kungiyar Fulani ta Gan Allah a Karamar Hukumar Bokkos, Saleh Yusuf Adam ya ce su ma a bangarensu an sa ce musu dabbobi an kuma kashe musu mutane.

Tun farko shugaban Karamar Hukumar Bokkos, Monday Kassa ya ba da adadin mutane 148 ne aka kashe a kauyuka 25.

Gidaje 1290 aka kone kurmus a cewar shugaban.

Maharan sun kuma kone motoci 81, babura 187, injinan ban ruwa 267, yayin da mutane 87 da suka samu raunuka.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP
Manyan Labarai

Wadi Al-Salam: Maƙabartar Musulmai Mafi Girma A Duniya

November 2, 2025
Tsokaci Dangane Da Juyin Mulki A Nahiyar Afirka
Manyan Labarai

Tsokaci Dangane Da Juyin Mulki A Nahiyar Afirka

November 2, 2025
Yaya Da Kani Sun Mutu A Cikin Ramin Masai A Kano
Manyan Labarai

An Kashe Mutum 3 Yayin Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Hari Kan Iyakokin Kano

November 2, 2025
Next Post
Lucky Aiyedatiwa Ya Maye Gurbin Akeredolu A Matsayin Gwamnan Ondo

Lucky Aiyedatiwa Ya Maye Gurbin Akeredolu A Matsayin Gwamnan Ondo

LABARAI MASU NASABA

Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Wadi Al-Salam: Maƙabartar Musulmai Mafi Girma A Duniya

November 2, 2025
An Bude Sabon Babin Huldar Sin Da Koriya Ta Kudu

An Bude Sabon Babin Huldar Sin Da Koriya Ta Kudu

November 2, 2025
Shin Mene Ne Matsalar Liverpool A Wannan Kakar?

Shin Mene Ne Matsalar Liverpool A Wannan Kakar?

November 2, 2025
A Kan Wa Trump Ke Son Kaddamar Da Hari a Najeriya?

A Kan Wa Trump Ke Son Kaddamar Da Hari a Najeriya?

November 2, 2025
Maganin Nankarwa (3)

Maganin Nankarwa (3)

November 2, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Dalilin Da Ya Sa Hukumar NIWA Ta Fara Gyaran Hanyoyin Ruwa A Jihar Legas

November 2, 2025
Tsokaci Dangane Da Juyin Mulki A Nahiyar Afirka

Tsokaci Dangane Da Juyin Mulki A Nahiyar Afirka

November 2, 2025
Barazanar Amurka Kan Kisan Kiristoci A Nijeriya: Tinubu Da Trump Za Su Gana Kwanan Nan — Bwala

Barazanar Amurka Kan Kisan Kiristoci A Nijeriya: Tinubu Da Trump Za Su Gana Kwanan Nan — Bwala

November 2, 2025
Yaya Da Kani Sun Mutu A Cikin Ramin Masai A Kano

An Kashe Mutum 3 Yayin Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Hari Kan Iyakokin Kano

November 2, 2025
Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci

Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci

November 2, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.