• English
  • Business News
Tuesday, July 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hatsarin Mota Ya Hallaka Mutum 5 Da Raunata 2 A Jihar Bauchi

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Labarai
0
Mutum 3 Sun Rasu, 15 Sun Jikkata A Wani Hadarin Mota A Hanyar Kano
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A kalla mutane biyar ne suka rasa rayukansu a wani hatsarin mota da ya auku a kauyen Isma da ke kan babban hanyar Bauchi zuwa Jos a ranar Asabar, kana hatsarin ya jikkata mutum biyu.

Kwamandan shiyya na hukumar kiyaye aukuwar hadura (FRSC) a jihar Bauchi, Malam Yusuf Abdullahi shi ne ya tabbatar da hakan wa ‘yan jarida a jiya, yana mai cewa hatsarin ya auku ne da misalin karfe 7:50 na safiya kuma ya rutsa da mutane bakwai, manyan maza uku, manyan mata uku gami da wata karamar yarinya.

  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 2, Sun Sace Wani A Bauchi

Yusuf ya ce: “An samu aukuwar wani mummunar hatsari a kauyen Isma da ke kan hanyar Bauchi zuwa Jos a yau (Asabar), 5 ga watan Nuwamban 2023 wajajen karfe 7.50am.”

Ya kara da cewa hatsarin ya faru ne a tsakanin wata motar gida Peugeot 406 mai lamba: KRD649CA da kuma wata babbar motar tankar dakon Mai mallakin kamfanin Mai ta AIB mai lamba: MSA394SA.

A fadinsa, hatsarin ya faru ne sakamakon kauce wa ka’idojin tuki da tsula gudun wuce kima, kana motocin da kadarorin da aka kwaso a wajen da hatsarin ya faru an mika su ga sashin kula da cinkoson ababen hawa ta caji ofis din hukumar ‘yan sanda da ke GRA a Bauchi.

Labarai Masu Nasaba

Haɗakar Jam’iyyun Adawa Ba Ya Ɗaga Mana Hankali – Sabon Shugaban APC

Jarumin Matashi Ya Ragargaji  Wani Ɗan Fashi A Kano

Ya daura da cewa, “Cikin gaggawa bayan da hatsarin ya wakana, jami’anmu sun garzaya inda abun ya faru cikin mintina 26 da sanar mana, sun kwashi wadanda suka jikkata zuwa asibitin koyarwa ta jami’ar ATBU domin nema musu kulawar likitoci.

“A nan ne likita ya tabbatar da mutuwar mutum biyar a cikinsu, maza biyu, mata biyu da wata yarinya.

“Sauran na miji da macen (Dukka manya) sun gamu da raunuka daban-daban kuma suna amsar kulawar likitoci, an kuma ajiye gawarwakin da suka mutu a dakib adana gawarwai amma daga baya za a mika su ga ahlinsu domin yi musu jana’iza,” ya shaida.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Ya’yan Jam’iyyar PDP Sama Da 1,000 Sun Sauya Shekar Siyasa Zuwa APC A Zamfara

Next Post

Shugabannin Duniya Sun Bayyana Baje Kolin CIIE A Matsayin Muhimmin Dandali Na Cin Gajiyar Damammaki

Related

Haɗakar Jam’iyyun Adawa Ba Ya Ɗaga Mana Hankali – Sabon Shugaban APC
Manyan Labarai

Haɗakar Jam’iyyun Adawa Ba Ya Ɗaga Mana Hankali – Sabon Shugaban APC

2 minutes ago
Jarumin Matashi Ya Ragargaji  Wani Ɗan Fashi A Kano
Labarai

Jarumin Matashi Ya Ragargaji  Wani Ɗan Fashi A Kano

9 hours ago
Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa
Manyan Labarai

Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

11 hours ago
Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Miƙa Saƙon Ta’aziyyar Shugaba Tinubu A Gidan Ɗantata Na Madina
Labarai

Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Miƙa Saƙon Ta’aziyyar Shugaba Tinubu A Gidan Ɗantata Na Madina

11 hours ago
Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara
Manyan Labarai

Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara

13 hours ago
Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Isa Saudiyya Don Halartar Jana’izar Ɗantata
Labarai

Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Isa Saudiyya Don Halartar Jana’izar Ɗantata

18 hours ago
Next Post
Shugabannin Duniya Sun Bayyana Baje Kolin CIIE A Matsayin Muhimmin Dandali Na Cin Gajiyar Damammaki

Shugabannin Duniya Sun Bayyana Baje Kolin CIIE A Matsayin Muhimmin Dandali Na Cin Gajiyar Damammaki

LABARAI MASU NASABA

Haɗakar Jam’iyyun Adawa Ba Ya Ɗaga Mana Hankali – Sabon Shugaban APC

Haɗakar Jam’iyyun Adawa Ba Ya Ɗaga Mana Hankali – Sabon Shugaban APC

July 1, 2025
Sin Na Fatan More Fasahohi Da Kirkire-kirkire Da Kasashen Duniya Don Sa Kaimi Ga Ci Gaba Da Zamanintar Da Kasashen Duniya

Sin Na Fatan More Fasahohi Da Kirkire-kirkire Da Kasashen Duniya Don Sa Kaimi Ga Ci Gaba Da Zamanintar Da Kasashen Duniya

June 30, 2025
Jarumin Matashi Ya Ragargaji  Wani Ɗan Fashi A Kano

Jarumin Matashi Ya Ragargaji  Wani Ɗan Fashi A Kano

June 30, 2025
Xi Ya Jaddada Bukatar Yin Aiki Tukuru Wajen Aiwatar Da Jagorancin Jam’iyya Bisa Kyawawan Akidu

Xi Ya Jaddada Bukatar Yin Aiki Tukuru Wajen Aiwatar Da Jagorancin Jam’iyya Bisa Kyawawan Akidu

June 30, 2025
Sin Ta Yi Watsi Da Bangaren Rahoton SAGO Mai Nasaba Da Binciken Tushen Cutar COVID-19

Sin Ta Yi Watsi Da Bangaren Rahoton SAGO Mai Nasaba Da Binciken Tushen Cutar COVID-19

June 30, 2025
Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

June 30, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Miƙa Saƙon Ta’aziyyar Shugaba Tinubu A Gidan Ɗantata Na Madina

Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Miƙa Saƙon Ta’aziyyar Shugaba Tinubu A Gidan Ɗantata Na Madina

June 30, 2025
Alkaluman PMI Na Sin Na Bunkasa Cikin Watanni 2 A Jere

Alkaluman PMI Na Sin Na Bunkasa Cikin Watanni 2 A Jere

June 30, 2025
CAF Za Ta Ƙaddamar Da Sabon Kofin Gasar Ƙasashen Afrika Na Mata

CAF Za Ta Ƙaddamar Da Sabon Kofin Gasar Ƙasashen Afrika Na Mata

June 30, 2025
Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku

Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku

June 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.