• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hukumar Gwamnati Mafi Ƙwazo A Shekarar 2024: Hukumar Ilimin Bai-ɗaya (UBEC)

by Leadership Hausa
5 months ago
in Labarai
0
UBEC
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Ilimin bai-ɗaya ta ƙasa (UBEC) ita ce ta lashe lambar yabo ta Leadership ta Hukumar Gwamnati mafi ƙwazo a shekarar 2024. Hukumar ta a samu ɗinbin nasarori a harkokinta na ilimi, wanda hakan yasa ta zama a sahun gaba wajen kawo sauyi a ɓangaren ilimi a Nijeriya.

Tun lokacin da ya kama aiki a shekarar 2016, babban sakataren hukumar, Dr. Hamid Bobboyi, ya taka rawar gani wajen tsara manufofin da suka inganta harkar ilimi a faɗin Nijeriya.

  • Sin Ta Yi Tir Da Matakin Amurka Na Sayarwa Taiwan Makamai
  • Jerin ‘Yan Wasa Uku Da Suka Zura Kwallaye 100 A Gasar Zakarun Turai

Jagorancin Dr. Hamid ya taka muhimmiyar rawa wajen aiwatar da shirye-shiryen da aka tsara don inganta harkokin ilimi ga ƙananan yara a Nijeriya. Yunkurin UBEC na inganta ilimi, an ganshi a fili a cikin tasirin da shirye-shiryentai. A shekarar 2024, hukumar ta kaddamar da wasu muhimman tsare-tsare da zai daƙile ƙalubale a fannin ilmin bai-ɗaya a faɗin ƙasarnan.

UBEC ta faɗaɗa shirinta na samar da makarantu masu amfani na zamani a fadin ƙasar nan. Waɗannan makarantu an zuba musu  kayan koyo da koyarwa da na fasahar sadarwa ta zamani (ICT)..A yanzu dai aƙalla akwai kimanin makarantu 37 da suka shafi koyar da ilimin kimiyyar fasahar sadarwar ta zamani (ICT), da suka  fara aiki a kowace jiha.

Hukumar UBEC na ci gaba da ganin ta bunƙasa sauran makarantun, waɗanda da yawa daga cikinsu ana dab da kammala aikinsu da tare bai wa malamai horo ta hanyar ware fiye da Naira biliyan 10 a duk shekara don horar da su, don su samu ƙwarewar da ta dace a fannin koyarwa na zamani.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

UBEC ta ƙirƙiro wannan tsarin na koyarwar zamani biyo bayan ɓarkewar annobar COVID-19 don haɓaka shirye-shiryenta na koya da ilimin fasahar sadarwa na (ICT), kamar amafani da hanayr koyarwa ta yanar gizo, da suka haɗa da Ajujuwan Google da shafukan karantarwa na yanar gizo, da sauran manhajojin yanar gizo da ke bai wa ɗalibai damar koyo, yanzu duk an haɗe su cikin tsarin koyon ilimi na Nijeriya.

A bana, UBEC ta ƙuduri aniyar samar wa makarantu kayan karantarwa na zamani da intanet, tare da ci gaba da horar da malamai da ɗalibai, don haɓaka amfani da waɗannan kayayyakin karantarwar na zamani.

Haka kuma hukumar ta samu ci gaba sosai a fannin ilimi, inda ta ware kashi biyu na kasafin kuɗinta na shekara, kimanin naira biliyan 2.1, domin tallafa wa yara masu bukata ta musamman tare da kara faɗaɗa hanyoyin ilmantarwa ta yanar gizo a cikin 2024. Wadannan tsare-tsare sun bayar da damar isar da ilimi wurare masu nisa, inda tsohon tsari ba zai iya kai wa ba.

UBEC ta duƙufa wajen wayar da kan jama’a kan muhimmancin ilimi, musamman yara mata da masu buƙata ta musamman ta hanyar shirye-shirye da tsare-tsaren da hukumar ta bijiro da su don rage yawan yaran da ba sa zuwa makaranta da inganta tsarin mayar da al’umma cikin tsarin koyon ilimi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: #GwarzonShekara2024 #Award2024 #Leadership #LeadershipAward #LabaraiIlimiUBEC
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwarzon Shekarar 2024: Barr. Nyesom Ezenwo Wike

Next Post

Gwarzon Banki Na Shekarar 2024: Stanbic IBTC

Related

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

1 hour ago
An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi
Labarai

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

3 hours ago
Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja
Labarai

Lassa: Mutane 138 Sun Rasu, 717 Sun Kamu A Jihohi 18 – NCDC

6 hours ago
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?
Da ɗumi-ɗuminsa

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don Yaƙar ‘Yan Ta’adda

7 hours ago
ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 
Labarai

ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

7 hours ago
‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi
Labarai

‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

8 hours ago
Next Post
Gwarzon Banki Na Shekarar 2024: Stanbic IBTC

Gwarzon Banki Na Shekarar 2024: Stanbic IBTC

LABARAI MASU NASABA

Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

May 15, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

May 15, 2025
Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

May 15, 2025
An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

May 15, 2025
NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

May 15, 2025
Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

May 15, 2025
Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja

Lassa: Mutane 138 Sun Rasu, 717 Sun Kamu A Jihohi 18 – NCDC

May 15, 2025
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don Yaƙar ‘Yan Ta’adda

May 15, 2025
ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

May 15, 2025
‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

May 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.