ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hukumar Gwamnati Mafi Ƙwazo A Shekarar 2024: Hukumar Ilimin Bai-ɗaya (UBEC)

by Leadership Hausa
2 years ago
UBEC

Hukumar Ilimin bai-ɗaya ta ƙasa (UBEC) ita ce ta lashe lambar yabo ta Leadership ta Hukumar Gwamnati mafi ƙwazo a shekarar 2024. Hukumar ta a samu ɗinbin nasarori a harkokinta na ilimi, wanda hakan yasa ta zama a sahun gaba wajen kawo sauyi a ɓangaren ilimi a Nijeriya.

Tun lokacin da ya kama aiki a shekarar 2016, babban sakataren hukumar, Dr. Hamid Bobboyi, ya taka rawar gani wajen tsara manufofin da suka inganta harkar ilimi a faɗin Nijeriya.

  • Sin Ta Yi Tir Da Matakin Amurka Na Sayarwa Taiwan Makamai
  • Jerin ‘Yan Wasa Uku Da Suka Zura Kwallaye 100 A Gasar Zakarun Turai

Jagorancin Dr. Hamid ya taka muhimmiyar rawa wajen aiwatar da shirye-shiryen da aka tsara don inganta harkokin ilimi ga ƙananan yara a Nijeriya. Yunkurin UBEC na inganta ilimi, an ganshi a fili a cikin tasirin da shirye-shiryentai. A shekarar 2024, hukumar ta kaddamar da wasu muhimman tsare-tsare da zai daƙile ƙalubale a fannin ilmin bai-ɗaya a faɗin ƙasarnan.

ADVERTISEMENT

UBEC ta faɗaɗa shirinta na samar da makarantu masu amfani na zamani a fadin ƙasar nan. Waɗannan makarantu an zuba musu  kayan koyo da koyarwa da na fasahar sadarwa ta zamani (ICT)..A yanzu dai aƙalla akwai kimanin makarantu 37 da suka shafi koyar da ilimin kimiyyar fasahar sadarwar ta zamani (ICT), da suka  fara aiki a kowace jiha.

Hukumar UBEC na ci gaba da ganin ta bunƙasa sauran makarantun, waɗanda da yawa daga cikinsu ana dab da kammala aikinsu da tare bai wa malamai horo ta hanyar ware fiye da Naira biliyan 10 a duk shekara don horar da su, don su samu ƙwarewar da ta dace a fannin koyarwa na zamani.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

UBEC ta ƙirƙiro wannan tsarin na koyarwar zamani biyo bayan ɓarkewar annobar COVID-19 don haɓaka shirye-shiryenta na koya da ilimin fasahar sadarwa na (ICT), kamar amafani da hanayr koyarwa ta yanar gizo, da suka haɗa da Ajujuwan Google da shafukan karantarwa na yanar gizo, da sauran manhajojin yanar gizo da ke bai wa ɗalibai damar koyo, yanzu duk an haɗe su cikin tsarin koyon ilimi na Nijeriya.

A bana, UBEC ta ƙuduri aniyar samar wa makarantu kayan karantarwa na zamani da intanet, tare da ci gaba da horar da malamai da ɗalibai, don haɓaka amfani da waɗannan kayayyakin karantarwar na zamani.

Haka kuma hukumar ta samu ci gaba sosai a fannin ilimi, inda ta ware kashi biyu na kasafin kuɗinta na shekara, kimanin naira biliyan 2.1, domin tallafa wa yara masu bukata ta musamman tare da kara faɗaɗa hanyoyin ilmantarwa ta yanar gizo a cikin 2024. Wadannan tsare-tsare sun bayar da damar isar da ilimi wurare masu nisa, inda tsohon tsari ba zai iya kai wa ba.

UBEC ta duƙufa wajen wayar da kan jama’a kan muhimmancin ilimi, musamman yara mata da masu buƙata ta musamman ta hanyar shirye-shirye da tsare-tsaren da hukumar ta bijiro da su don rage yawan yaran da ba sa zuwa makaranta da inganta tsarin mayar da al’umma cikin tsarin koyon ilimi.

UBEC
Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Yadda Arsenal Ta Lashe Gasar Firimiya Bayan Shekara 22
  • Leadership Hausa
    Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu
  • Leadership Hausa
    Ikirarin Cewa Sanata Abdul’aziz Yari Abubakar, Marafan Sokoto, Nauyi Ne Ga Jihar Zamfara Da Jam’iyyar APC Ba Ta Da Tushe
  • Leadership Hausa
    Nazarin Kisan Gillar Da ‘Yan Kato Da Gora Suka Yi Wa Wani Matashi A Biniwe

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa
Labarai

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Next Post
Gwarzon Banki Na Shekarar 2024: Stanbic IBTC

Gwarzon Banki Na Shekarar 2024: Stanbic IBTC

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.