• English
  • Business News
Thursday, August 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hukumar Haraji Ta Nemi A Samar Da Dokar Sa Ido A Kan ‘Yan Kirifto

by Bello Hamza and Sulaiman
1 year ago
in Tattalin Arziki
0
Hukumar Haraji Ta Nemi A Samar Da Dokar Sa Ido A Kan ‘Yan Kirifto
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban Hukumar Tattara Haraji ta Kasa, Zacch Adedeji ya bayyana cewa, a halin yanzu hukumar ta kammala shirin tunkarar Majalisar Kasa don a samar da dokar da za ta sa ido a kan harkokin ‘yan Kirifto a Nijeriya.

 

Adedeji ya bayyana haka ne a taron masu ruwa da tsaki tare da’yan kwamitin majalisar dattawa da na wakilai a kan harkokin kudi da aka yi a Legas a makon jiya.

  • Kisan Gillar Basaraken Daular Gobir A Hannun Masu Garkuwa Ta Girgiza Al’umma
  • Kasar Sin Ta Harba Sabon Tauraron Dan Adam Na Sadarwa

Ya ce, matakin farko shi ne an samar da dokar da za ta sanya ido a kan harkokinsu, shi ya sa kuka ga ‘yan majalisar kasa gaba daya a wannan taron, wannan ne matakin farko, haka kuma ake yi a ko’ina a duniya, in aka samu bullar wani sabon lamari kamar wannan, saboda haka dole ka shirya fuskanta lamarin domin ba za a iya kauce masa ba. Muna shirin sanya ido a kai ta yadda ba zai yi illa ga tattalin arzikin Nijeriya ba.

 

Labarai Masu Nasaba

Dangote Zai Gina Kamfanin Taki A Habasha Kan Dala Biliyan $2.5

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

Ya kuma ce, hukumar ta yi hankoron samar da harajin fiye da na Naira Tiriliyan 19.4 daga bangarori daban daban a shekarar 2024.

 

A kan wasu haraji kuma kamar ‘stamp duty’, ya ce, “Wasu dokokin haraji da kasar nan ke amfani da su an kafa su ne tun shekarar 1939. A lokacin kuma ba mu da gwamnmatin jihohi da na kananan hukumomi, saboda haka ne shugaban kasa ya kafa kwamitin domin sake nazarin dokokin kasa tare da samar da mafita domin ciyar da kasa gaba.”

 

Adedeji ya kuma ce, “Zuwa watan Satumba za a gabatar wa da majalisar kasa sabbin doka wanda zai zama matakin farko na daidaita harkokin masu sana’ar Kiripto a Nijeriya.”

 

“A yau ba za mu iya kauce wa daga harkokin ‘yan kirifto ba, amma kuma abin mamaki shi ne babu wata doka a fadin kasar nan da ta sanya ido a harkokin ‘yan kirifto. Kuma ba za mu iya kawar da ido daga harkokinsu ba.”

 

A nasa tsokacin, shugaban kwamitin majaliar dattawa a kan harkokin kudi, Sanata Muhammed Musa ya ce, majalisar kasa za ta yi aiki tare da dukkan masu ruwa da tsaki domin karfafa hjanyoyin karbar haraji a fadin kasar nan.

 

“A kan haka aka samu hadin kai tsakanin majalisar dattawa da majalisar wakilai don cimma wannan manufar” in ji shi


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin: Taron Koli Na FOCAC Zai Ba Da Damar Tattauna Shirin Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

Next Post

Xi Jinping Ya Zanta Ta Wayar Tarho Da Firaministan Birtaniya

Related

Dangote Zai Gina Kamfanin Taki A Habasha Kan Dala Biliyan $2.5
Tattalin Arziki

Dangote Zai Gina Kamfanin Taki A Habasha Kan Dala Biliyan $2.5

7 hours ago
NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya
Tattalin Arziki

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

6 days ago
Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku
Tattalin Arziki

Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku

6 days ago
Dalilin Da Ya Sa Gwamnatin Jihar Kuros Ribas Ta Yi Hadaka Da Hukumar NPA
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Gwamnatin Jihar Kuros Ribas Ta Yi Hadaka Da Hukumar NPA

6 days ago
Ma’aikatan Sufurin Jiregen Sama Sun Bukaci Tinubu Ya Janye Shirin Sayar Da Filayen Jiragen Sama
Tattalin Arziki

Ma’aikatan Sufurin Jiregen Sama Sun Bukaci Tinubu Ya Janye Shirin Sayar Da Filayen Jiragen Sama

2 weeks ago
NPA Ta Fito Da Sabuwar Doka Kan Kayan Da Ake Ajiyewa A Tashoshinta
Tattalin Arziki

NPA Ta Fito Da Sabuwar Doka Kan Kayan Da Ake Ajiyewa A Tashoshinta

2 weeks ago
Next Post
Xi Jinping Ya Zanta Ta Wayar Tarho Da Firaministan Birtaniya

Xi Jinping Ya Zanta Ta Wayar Tarho Da Firaministan Birtaniya

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Karrama Nafisa ‘Yar Shekara 17 Da Ta Zama Lamba 1 A Gasar Turanci Ta Duniya 

Gwamnatin Tarayya Ta Karrama Nafisa ‘Yar Shekara 17 Da Ta Zama Lamba 1 A Gasar Turanci Ta Duniya 

August 28, 2025
Ƙungiyar Samar Da Haɗin Kai Da Zaman Lafiya Ta Arewa Ta Ƙaddamar Da Shugabanninta A Kaduna

Ƙungiyar Samar Da Haɗin Kai Da Zaman Lafiya Ta Arewa Ta Ƙaddamar Da Shugabanninta A Kaduna

August 28, 2025
Jimillar Kudaden Jigilar Kayayyaki a Watanni 7 Na Farkon Bana a Sin Ta Zarce Rmb Yuan Tiriliyan 200

Jimillar Kudaden Jigilar Kayayyaki a Watanni 7 Na Farkon Bana a Sin Ta Zarce Rmb Yuan Tiriliyan 200

August 28, 2025
Gwamnan Kebbi Ya Naɗa Sanusi Mika’ilu Sami A Matsayin Sabon Sarkin Zuru 

Gwamnan Kebbi Ya Naɗa Sanusi Mika’ilu Sami A Matsayin Sabon Sarkin Zuru 

August 28, 2025
Gwamnatin Bauchi Ta Amince Da N32,000 A Matsayin Mafi Karancin Kuɗin Fansho

Gwamnatin Bauchi Ta Amince Da N32,000 A Matsayin Mafi Karancin Kuɗin Fansho

August 28, 2025
Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Ya Kawo Wa Afirka Fatan Warware Matsalar Karancin Wutar Lantarki

Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Ya Kawo Wa Afirka Fatan Warware Matsalar Karancin Wutar Lantarki

August 28, 2025
Ƴansandan Libya Sun Kama Ƴan Nijeriya Biyu Kan Zargin Fashi

Ƴansandan Libya Sun Kama Ƴan Nijeriya Biyu Kan Zargin Fashi

August 28, 2025
Hukumar Shige Da Fice Ta Ƙara Kuɗin Fasfo Zuwa N100,000, N200,000

Hukumar Shige Da Fice Ta Ƙara Kuɗin Fasfo Zuwa N100,000, N200,000

August 28, 2025
Dangote Zai Gina Kamfanin Taki A Habasha Kan Dala Biliyan $2.5

Dangote Zai Gina Kamfanin Taki A Habasha Kan Dala Biliyan $2.5

August 28, 2025
Ba Zan Nemi Kujerar Siyasa A 2027 Ba — El-Rufai

Ba Zan Nemi Kujerar Siyasa A 2027 Ba — El-Rufai

August 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.