• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hutun Haihuwa: An Samu Masu Yin Tazara 28,561 A Farkon 2023 A Jihar Gombe

by Yunusa Isa
2 years ago
in Labarai
0
Hutun Haihuwa: An Samu Masu Yin Tazara 28,561 A Farkon 2023 A Jihar Gombe
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Lafiya a Matakin Farko ta Jihar Gombe, ta bayyana cewa an samu qaruwar sabin masu yin tazarar haihuwa a jihar, da kimanin mutane 28,561 daga watan Janairu zuwa Maris xin 2023.

Ko-odinetar sashin tazarar haihuwa a hukumar Grace Mabudi ce ta bayyana hakan yayin taron rubu’i na biyu na qungiyar Æ´an jarida masu aiki da qungiyar The Challenge Initiative (TCI) kan tazarar haihuwa a jihar.

  • Gwamnan Gombe Ya Nada Njodi Sakataren Gwamnati, Misilli Daraktan Yada Labarai
  • Rukuni Na 3 Na Alhazan Gombe Zasu Tashi Zuwa Madina A Yau Juma’a

Grace ta ce “Qaruwar bata rasa nasaba da jajircewar da kafofin watsa labarai da qungiyoyin ci gaba suke yi wajen wayar da kan jama’a musamman iyalai kan mahimmancin tazarar haihuwa. Gaskiya kuna qoÆ™ari”.

Sai dai ta yi qira ga ’ya’yan qungiyar su qara himma wajen qiran a qara samar da kayan da ake amfani da su wajen gudanar da wassu hanyoyin na tazarar haihuwa, wanda shi ne babban qalubalen dake fuskantar ayyukan tazarar a jihar.

A cewarta, jihar tana da wadatatun magungunan tazara, amma tana fama da qarancin kayan da ake amfani da su kamar su auduga, da sirinji, da safar hannu, filasta da sauransu, tana mai tabbatar da cewa dole sai da kayayyakin kafin a iya gudanar da wasu nau’o’in na tazarar haihuwa.

Labarai Masu Nasaba

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

Tace “qarancin kayayyakin ya sanya ma’aikatan lafiya suna karvar wassu yan kuxaxe daga masu zuwa tazarar É—in sayar musu nasu da suka tanadar”.

Don haka ko’odinetar ta yi qira ga kungiyoyi masu bada gudunmawa da abokan hulxar ci gaba su qara samar da kayayyakin, lamarin da tace zai qara qarfafa gwiwar mata su riqa yin tazarar ta haihuwa a jihar.

Ko’odinetar wacce ta samu wakilcin mataimakiyar ta Mrs Aise Fada, ta ce asibitoci 456 ne ke yin ayyukan na tazarar haihuwa a faxin jihar.

Ko’odinetar ta ce wata qungiya mai fafutukar bunqasa lafiyar iyali za ta ziyarci jihar don gabatar da wata sabuwar hanyar tazarar haihuwa inda mace zata yiwa kanta allurar tazarar.

Ta ce za a koyawa mata yadda ake yin allurar, don su riqa yinta da kansu.

Grace Mabudi ta ce qungiyar zata horar da manyan jami’ai da masu sa kai na cikin al’umma, waxanda zasu ci gaba da ilimantar da sauran jama’a tare da koya wa mata yadda ake amfani da sabuwar dabarar.

Da take bayyana cewa sabon tsarin kyauta ne, Grace ta ce “Allurar ba ta da wani illa kuma kowane yi xaya yana aiki ne na tsawon watanni uku”.

Taron na rubu’i-rubu’i na tawagar yan jaridan, wanda qungiyar ta The Challenge Initiative ke tallafawa, yana nazari kan ayyukan baya da aka gudanar, da tsara sabbin dabaru kan yadda za a bunqasa tazarar a tsakanin matan jihar.

A nata jawabin, shugabar qungiyar yan jaridan Rabecca Caleb Maina, ta qarfafawa ‘yan qungiyar gwiwa kan su maida hankali kan bada labaran da suka shafi rayuwar al’umma a cikin rahotanninsu na tazarar haihuwa, waxanda zusu jawo hankulan jama’a da kuma bunqasa tazarar a jihar.

Rabecca ta kuma shawarci mambobin qungiyar kan qarin rahotanni daga asibitoci masu zaman kansu, savanin yadda ake yawan maida hankali kan asibitocin gwamnati.

Da take gabatar da wasu ayyukan qungiyar na rubu’i na biyu da suka haxa da rahotanni da labarai da sharhi da wallafe-wallafen da aka yayata kan tazarar haihuwa, shugabar ta ba da tabbacin jajircewar qungiyar wajen qara wayar da kan al’ummar jihar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: GombeHaihuwaHutun Haihuwa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Aikin Tituna Ya Janyo Tono Gawarwarki A Alkahira Ta Masar

Next Post

An Bude Kasuwar Saye Da Sayar Da ‘Yan Wasa A Turai

Related

Daurarru
Labarai

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

2 hours ago
Wutar lantarki
Labarai

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

4 hours ago
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka
Labarai

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

5 hours ago
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano
Manyan Labarai

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

6 hours ago
An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu
Labarai

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

8 hours ago
Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara
Labarai

Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara

9 hours ago
Next Post
An Bude Kasuwar Saye Da Sayar Da ‘Yan Wasa A Turai

An Bude Kasuwar Saye Da Sayar Da ‘Yan Wasa A Turai

LABARAI MASU NASABA

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

June 6, 2025
Wutar lantarki

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

June 6, 2025
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

June 6, 2025
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

June 6, 2025
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

June 6, 2025
An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.