• English
  • Business News
Saturday, August 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hutun Haihuwa: An Samu Masu Yin Tazara 28,561 A Farkon 2023 A Jihar Gombe

by Yunusa Isa
2 years ago
in Labarai
0
Hutun Haihuwa: An Samu Masu Yin Tazara 28,561 A Farkon 2023 A Jihar Gombe
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Lafiya a Matakin Farko ta Jihar Gombe, ta bayyana cewa an samu qaruwar sabin masu yin tazarar haihuwa a jihar, da kimanin mutane 28,561 daga watan Janairu zuwa Maris xin 2023.

Ko-odinetar sashin tazarar haihuwa a hukumar Grace Mabudi ce ta bayyana hakan yayin taron rubu’i na biyu na qungiyar Æ´an jarida masu aiki da qungiyar The Challenge Initiative (TCI) kan tazarar haihuwa a jihar.

  • Gwamnan Gombe Ya Nada Njodi Sakataren Gwamnati, Misilli Daraktan Yada Labarai
  • Rukuni Na 3 Na Alhazan Gombe Zasu Tashi Zuwa Madina A Yau Juma’a

Grace ta ce “Qaruwar bata rasa nasaba da jajircewar da kafofin watsa labarai da qungiyoyin ci gaba suke yi wajen wayar da kan jama’a musamman iyalai kan mahimmancin tazarar haihuwa. Gaskiya kuna qoÆ™ari”.

Sai dai ta yi qira ga ’ya’yan qungiyar su qara himma wajen qiran a qara samar da kayan da ake amfani da su wajen gudanar da wassu hanyoyin na tazarar haihuwa, wanda shi ne babban qalubalen dake fuskantar ayyukan tazarar a jihar.

A cewarta, jihar tana da wadatatun magungunan tazara, amma tana fama da qarancin kayan da ake amfani da su kamar su auduga, da sirinji, da safar hannu, filasta da sauransu, tana mai tabbatar da cewa dole sai da kayayyakin kafin a iya gudanar da wasu nau’o’in na tazarar haihuwa.

Labarai Masu Nasaba

Kashi 40 Na Ƙananan Yara A Nijeriya Ke Fuskantar Barazanar Yunwa — Rahoto

Yadda Kwamishinan Kano Ya KarÉ“i Dala $30,000 Domin Yin Belin Dilan Ƙwaya A Kotu – Rahoto

Tace “qarancin kayayyakin ya sanya ma’aikatan lafiya suna karvar wassu yan kuxaxe daga masu zuwa tazarar É—in sayar musu nasu da suka tanadar”.

Don haka ko’odinetar ta yi qira ga kungiyoyi masu bada gudunmawa da abokan hulxar ci gaba su qara samar da kayayyakin, lamarin da tace zai qara qarfafa gwiwar mata su riqa yin tazarar ta haihuwa a jihar.

Ko’odinetar wacce ta samu wakilcin mataimakiyar ta Mrs Aise Fada, ta ce asibitoci 456 ne ke yin ayyukan na tazarar haihuwa a faxin jihar.

Ko’odinetar ta ce wata qungiya mai fafutukar bunqasa lafiyar iyali za ta ziyarci jihar don gabatar da wata sabuwar hanyar tazarar haihuwa inda mace zata yiwa kanta allurar tazarar.

Ta ce za a koyawa mata yadda ake yin allurar, don su riqa yinta da kansu.

Grace Mabudi ta ce qungiyar zata horar da manyan jami’ai da masu sa kai na cikin al’umma, waxanda zasu ci gaba da ilimantar da sauran jama’a tare da koya wa mata yadda ake amfani da sabuwar dabarar.

Da take bayyana cewa sabon tsarin kyauta ne, Grace ta ce “Allurar ba ta da wani illa kuma kowane yi xaya yana aiki ne na tsawon watanni uku”.

Taron na rubu’i-rubu’i na tawagar yan jaridan, wanda qungiyar ta The Challenge Initiative ke tallafawa, yana nazari kan ayyukan baya da aka gudanar, da tsara sabbin dabaru kan yadda za a bunqasa tazarar a tsakanin matan jihar.

A nata jawabin, shugabar qungiyar yan jaridan Rabecca Caleb Maina, ta qarfafawa ‘yan qungiyar gwiwa kan su maida hankali kan bada labaran da suka shafi rayuwar al’umma a cikin rahotanninsu na tazarar haihuwa, waxanda zusu jawo hankulan jama’a da kuma bunqasa tazarar a jihar.

Rabecca ta kuma shawarci mambobin qungiyar kan qarin rahotanni daga asibitoci masu zaman kansu, savanin yadda ake yawan maida hankali kan asibitocin gwamnati.

Da take gabatar da wasu ayyukan qungiyar na rubu’i na biyu da suka haxa da rahotanni da labarai da sharhi da wallafe-wallafen da aka yayata kan tazarar haihuwa, shugabar ta ba da tabbacin jajircewar qungiyar wajen qara wayar da kan al’ummar jihar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: GombeHaihuwaHutun Haihuwa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Aikin Tituna Ya Janyo Tono Gawarwarki A Alkahira Ta Masar

Next Post

An Bude Kasuwar Saye Da Sayar Da ‘Yan Wasa A Turai

Related

Kashi 40 Na Ƙananan Yara A Nijeriya Ke Fuskantar Barazanar Yunwa — Rahoto
Labarai

Kashi 40 Na Ƙananan Yara A Nijeriya Ke Fuskantar Barazanar Yunwa — Rahoto

48 minutes ago
Yadda Kwamishinan Kano Ya KarÉ“i Dala $30,000 Domin Yin Belin Dilan Ƙwaya A Kotu – Rahoto
Labarai

Yadda Kwamishinan Kano Ya KarÉ“i Dala $30,000 Domin Yin Belin Dilan Ƙwaya A Kotu – Rahoto

1 hour ago
Ma’aikatan Jinya Sun Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Yi AlÆ™awarin Biyan BuÆ™atunsu 
Da É—umi-É—uminsa

Ma’aikatan Jinya Sun Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Yi AlÆ™awarin Biyan BuÆ™atunsu 

3 hours ago
Gwamna Fintiri Ya Karrama Kocin Super Falcons, Madugu Da Naira Miliyan 50
Labarai

Gwamna Fintiri Ya Karrama Kocin Super Falcons, Madugu Da Naira Miliyan 50

3 hours ago
Kongo Na Neman Goyon Bayan Nijeriya Kan Shugabancin UNESCO
Manyan Labarai

Kongo Na Neman Goyon Bayan Nijeriya Kan Shugabancin UNESCO

4 hours ago
An Sake Kashe Wata Ɗalibar Jami’ar Ondo
Labarai

An Sake Kashe Wata Ɗalibar Jami’ar Ondo

6 hours ago
Next Post
An Bude Kasuwar Saye Da Sayar Da ‘Yan Wasa A Turai

An Bude Kasuwar Saye Da Sayar Da ‘Yan Wasa A Turai

LABARAI MASU NASABA

Fim Na Kisan Kiyashin Nanjing Ya Mamaye Kasuwar Fina-Finan Sin Bisa Samun Kudin Shiga Yuan Biliyan Daya

Fim Na Kisan Kiyashin Nanjing Ya Mamaye Kasuwar Fina-Finan Sin Bisa Samun Kudin Shiga Yuan Biliyan Daya

August 2, 2025
Kashi 40 Na Ƙananan Yara A Nijeriya Ke Fuskantar Barazanar Yunwa — Rahoto

Kashi 40 Na Ƙananan Yara A Nijeriya Ke Fuskantar Barazanar Yunwa — Rahoto

August 2, 2025
Yadda Kwamishinan Kano Ya KarÉ“i Dala $30,000 Domin Yin Belin Dilan Ƙwaya A Kotu – Rahoto

Yadda Kwamishinan Kano Ya KarÉ“i Dala $30,000 Domin Yin Belin Dilan Ƙwaya A Kotu – Rahoto

August 2, 2025
Babban Jami’in MDD: Kokarin Sin A Fannin Samun Ci Gaba Mai Dorewa Na Da Matukar Alfanu Ga Yanayin Duniya

Babban Jami’in MDD: Kokarin Sin A Fannin Samun Ci Gaba Mai Dorewa Na Da Matukar Alfanu Ga Yanayin Duniya

August 2, 2025
An Dawo Da Wutar Lantarki A Dukkan Kauyukan Da Aka Tafka Ruwa Da Iska A Beijing

An Dawo Da Wutar Lantarki A Dukkan Kauyukan Da Aka Tafka Ruwa Da Iska A Beijing

August 2, 2025
Ma’aikatan Jinya Sun Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Yi AlÆ™awarin Biyan BuÆ™atunsu 

Ma’aikatan Jinya Sun Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Yi AlÆ™awarin Biyan BuÆ™atunsu 

August 2, 2025
Gwamna Fintiri Ya Karrama Kocin Super Falcons, Madugu Da Naira Miliyan 50

Gwamna Fintiri Ya Karrama Kocin Super Falcons, Madugu Da Naira Miliyan 50

August 2, 2025
Kongo Na Neman Goyon Bayan Nijeriya Kan Shugabancin UNESCO

Kongo Na Neman Goyon Bayan Nijeriya Kan Shugabancin UNESCO

August 2, 2025
Sauya Sheƙa: Sanatoci Biyu APC Ke Buƙata Wajen Samun Kashi Biyu Cikin Uku A Majalisar Dattawa

Sauya Sheƙa: Sanatoci Biyu APC Ke Buƙata Wajen Samun Kashi Biyu Cikin Uku A Majalisar Dattawa

August 2, 2025
An Sake Kashe Wata Ɗalibar Jami’ar Ondo

An Sake Kashe Wata Ɗalibar Jami’ar Ondo

August 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.