• English
  • Business News
Sunday, June 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ibrahimovic Ya Karya Tarihin Dino Zoff

by Abba Ibrahim Wada
2 years ago
in Wasanni
0
Ibrahimovic Ya Karya Tarihin Dino Zoff
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Tsohon dan wasan ungiyoyin Manchester United da Barcelona, da AC Milan da Inter Milan da Jubentus da Ajad da kuma PSG, Zlatana Ibrahimovic, ya karya tarihin tsohon mai tsaron ragar asar Italiya, Dino Zoff, na wanda ya buga wasa da yawan shekaru.

Tawagar asar Sweden ta sha kashi da ci 3-0 a gida a hannun Belgium ranar Juma’ar data gabata a wasan farko a rukuni na shida a neman shiga Euro 2024 da za a buga a Jamus.

  • Mourinho Ya Ce Kwallon Osimhen Tana Kama Da Ta Drogba

Dan wasa Romelu Lukaku ne ya ci wa Belgium kwallo uku rigis a wasan farko da Kebin de Bruyne ya fara aikin kyaftin din tawagar, bayan maye gurbin Eden Hazard, wanda yayi ritaya.

Bayan kammala gasar kofin duniya a Katar da Belgium ba ta taka rawar gani ba, Hazard ya sanar da yin ritaya, ya mayar da hankali a kungiyar kwallon afa ta Real Madrid.

Zlatan Ibrahimovich ya buga wasan ya kuma karya tarihin da Dino Zoff ya kafa kusan shekara 20 a matakin mai shekaru da yawa da ya buga wasanni a tarihin kwallon kafa a duniya.

Labarai Masu Nasaba

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Zoff ya kafa bajintar ranar 29 ga watan Mayun shekara ta 1983 a karawar Sweden da Italiya, wanda ya buga wasan yana da shekara 41 da kwana 90 sannan Ibrahimovich ya buga fafatawar ta ranar Juma’a yana da shekara 41 da kwana 172, yayin da tsohon golan Italiya ya yi wasan yana kusan cika shekara 40 da haihuwa.

Sweden ta gayyaci Ibrahimovich, domin buga mata wasa, bayan shekara daya rabon da ya buga mata wasa bayan ya yi ritaya da buga wa Sweden wasa bayan kamala gasar Euro 2016 daga baya ya koma buga wasa a shekarar 2021, inda asar ta kasa samun tikitin shiga kofin duniya a atar a 2022.

Ibrahimovic, ya buga wa AC Milan wasa uku a bana, fafatawa ta arshe da ya yi wa Sweden ita ce da Poland da suka yi rashin nasara a neman zuwa kofin duniya da aka yi a atar.

Tsohon dan wallon shine kan gaba a ci wa Sweden wallaye a tarihi mai 62 a wasa 121 sai dai kuma ranar Juma’a Girka ta je ta doke Gibralta 3-0 a wasan farko a rukuni na biyu a neman shiga Euro 2024.

Lee Casciaro ya buga wa Gibralta wasan yana da shekara 41 da kwana 176, kenan shi da Ibrahimovich suka kafa tarihin masu yawan shekarun haihuwa da suka buga wasan a tarihi kenan.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A Jami’ar Taraba

Next Post

Elon Musk Ya Zarce Barack Obama Yawan Mabiya A Twitter

Related

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu
Wasanni

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

14 hours ago
Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan
Wasanni

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

17 hours ago
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal
Wasanni

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

17 hours ago
Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona
Wasanni

Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona

2 days ago
Kocin Inter Milan Simone Inzaghi Ya Bar Kungiyar Kwanaki Biyu Bayan Rashin Nasara A Hannun PSG
Wasanni

Kocin Inter Milan Simone Inzaghi Ya Bar Kungiyar Kwanaki Biyu Bayan Rashin Nasara A Hannun PSG

4 days ago
Manchester United Ta Kammala Ɗaukar Cunha Daga Wolves Akan Miliyan 62.5
Wasanni

Manchester United Ta Kammala Ɗaukar Cunha Daga Wolves Akan Miliyan 62.5

6 days ago
Next Post
Elon Musk Ya Zarce Barack Obama Yawan Mabiya A Twitter

Elon Musk Ya Zarce Barack Obama Yawan Mabiya A Twitter

LABARAI MASU NASABA

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

June 7, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

June 7, 2025
Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

June 7, 2025
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

June 7, 2025
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

June 7, 2025
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

June 7, 2025
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

June 7, 2025
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

June 7, 2025
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.