• English
  • Business News
Tuesday, August 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

ICPC Za Ta Hada Hannu Da Kungiyar Masu Kula Da Sana’ar POS

by Rabi'u Ali Indabawa
3 years ago
in Labarai
0
ICPC Za Ta Hada Hannu Da Kungiyar Masu Kula Da Sana’ar POS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Nijeriya ICPC za ta hada hannu da Kungiyar Masu Tsaftace Sana’ar hada-hadar kudi wato (APOSUN), domin ganin ta dakile masu aikata cin hanci da rashawa da kuma zamba da kuma almundahana ta na’urar POS a fadin Nijeriya baki daya.

Daraktan Dake Kula Da Sashen Ilimantarwa Da Bin Diddigi Ayyukan Huhumar ICPC, Mista Abia Udofia ne ya bayyana haka a lokacin da ya wakilci Shuagaban hukumar ta ICPC Farfesa Bolagi Owasanya, yayin da kungiyar ta APOSUN ta kai masa ziyara a shelkwatar hukumar dake Abuja babban birnin Nijeriya.

  • Kotu Ta Daure Fasto Da Wasu 2 Kan Zargin Yin Sojan Gona Da Sunan Jami’an EFCC, ICPC A Akwa Ibom

Da yake yin maraba ga jagororin kungiyar na masu sana’ar POS mai inkiya da APOSUN, Darakatan Dake Kula Da Sashen Ilimantarwa da Bin Diddigi Dangane da Ayyukan Hukumar, Mista Abia Udofia, ya ce a shirye hukumar take wajen ganin ta yi aiki da duk wata harkalla da ake yi a sana’ar, tare da taimaka wa kungiyar ta yadda za ta sauke nauyin da ya rataya a wuyanta na yaki da cin hanci da rashawa a tsakanin hukumomin gwamnati da ma cibiyoyi masu zaman kansu a Nijeriya.

Ya yi marhaban da lale tarea da nuna farin ciki ziyarar ta su inda ya kara da cewa, wannan tunani da ya kamata a yi la’akari da shi duba da irin yadda ake dada samun karuwar mazambata da maha’inta a kowacce fuska ta hada-hadar kudi.

A karshe ya yi wa ‘yan kungiyar fatan alheri da addu’ar samun nasara kan ayyukan da kungiyar ta sa gaba.

Labarai Masu Nasaba

BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato

Gwamnatin Tarayya Ta Kwato ₦21bn, Ta Kashe Ƴan Ta’adda 78 — DG NOA

A nasa bangaren, Shugaban Kwamitin Amintattu Na Kungiyar ta APSUN Barasta Abdullahi Gurin, ya bayyana gamsuwarsa bisa yadda Hukumar ta Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa ICPC ta karbe su hannu bibiyu, ya kuma bayar da tabbacin ba da gagarumar gudummwa ga hukumar a kokarinta na ganin ta dakile kuruciyar bera a tsakanin al’umar kasar.

Barristan ya ci gaba da cewa, mun yunkura kan rage ayyukan ma’aikata na sace-sacen kudn gwamnati, wannan sana’ a ta POS za ta taimaka matuka wajen rage wadannan sace-sace, domin idan ma’aikaci ya zo da wata hulda da ya saci kudaden gwamnati, za mu iya ba da bayanai ko kuma mu nuna hakan ba zai yiwu ba.

“A yanzu haka dai kungiyar ta APOSUN na cigaba da kai ziyara ga masu ruwa da tsaki a fadin Nijeriya a yunkurin da take yi wajen ganin ta tsaftace sana’ar POS, nan ba da jimawa bane kuma kungiyar ta APOSUN za ta gudanar babban taronta na kasa a Nijeriya wanda zai ba ta daman gudunar ayyukanta babu kakkautawa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ba Saboda Kudi Na Koma Manchester United Ba, Cewar Casemiro

Next Post

Kokarin CBN Kan Farfado Da Noman Kwakwar Manja Don Samar Wa Nijeriya Kudaden Musaya

Related

BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato
Labarai

BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato

9 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Kwato ₦21bn, Ta Kashe Ƴan Ta’adda 78 — DG NOA
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Kwato ₦21bn, Ta Kashe Ƴan Ta’adda 78 — DG NOA

13 hours ago
Yaran Gaza Suna Da Hakkin Rungumar Gobe
Ra'ayi Riga

Yaran Gaza Suna Da Hakkin Rungumar Gobe

13 hours ago
Kwamitin Bincike Ya Miƙa Rahoto Kan Kwamishinan Sufuri Ga Gwamnatin Kano
Manyan Labarai

Kwamitin Bincike Ya Miƙa Rahoto Kan Kwamishinan Sufuri Ga Gwamnatin Kano

14 hours ago
Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda Ba Sasanci Ba – Mataimakin Gwamnan Zamfara
Labarai

Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda Ba Sasanci Ba – Mataimakin Gwamnan Zamfara

15 hours ago
Gwamna Buni Ya Bukaci Sabon Sarkin Gudi Ya Jagoranci Zaman Lafiya, Hadin Kai, Da Ci Gaban Kasa
Labarai

Gwamna Buni Ya Bukaci Sabon Sarkin Gudi Ya Jagoranci Zaman Lafiya, Hadin Kai, Da Ci Gaban Kasa

16 hours ago
Next Post
Kokarin CBN Kan Farfado Da Noman Kwakwar Manja Don Samar Wa Nijeriya Kudaden Musaya

Kokarin CBN Kan Farfado Da Noman Kwakwar Manja Don Samar Wa Nijeriya Kudaden Musaya

LABARAI MASU NASABA

BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato

BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato

August 4, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Masu Samar Da Hidimar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Masu Samar Da Hidimar Intanet

August 4, 2025
Tinubu Ya Gwangwaje Ƴan Wasan Ƙwallon Kwando Ta Mata Da Dala $100,000 Kowace

Tinubu Ya Gwangwaje Ƴan Wasan Ƙwallon Kwando Ta Mata Da Dala $100,000 Kowace

August 4, 2025
Rundunar PLA Ta Yi Sintiri A Yankin Tekun Kudancin Sin Cikin Shirin Ko Ta-Kwana

Rundunar PLA Ta Yi Sintiri A Yankin Tekun Kudancin Sin Cikin Shirin Ko Ta-Kwana

August 4, 2025
Cinikin Kamfanoni a Kasar Sin Ya Ci Gaba Da Habaka Cikin Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Bana 

Cinikin Kamfanoni a Kasar Sin Ya Ci Gaba Da Habaka Cikin Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Bana 

August 4, 2025
Xi Jinping Ya Ba Da Muhimmin Umarnin Jin Ra’ayoyin Masu Amfani Da Intanet Kan Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-Biyar Na 15

Xi Jinping Ya Ba Da Muhimmin Umarnin Jin Ra’ayoyin Masu Amfani Da Intanet Kan Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-Biyar Na 15

August 4, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Kwato ₦21bn, Ta Kashe Ƴan Ta’adda 78 — DG NOA

Gwamnatin Tarayya Ta Kwato ₦21bn, Ta Kashe Ƴan Ta’adda 78 — DG NOA

August 4, 2025
Yaran Gaza Suna Da Hakkin Rungumar Gobe

Yaran Gaza Suna Da Hakkin Rungumar Gobe

August 4, 2025
Kwamitin Bincike Ya Miƙa Rahoto Kan Kwamishinan Sufuri Ga Gwamnatin Kano

Kwamitin Bincike Ya Miƙa Rahoto Kan Kwamishinan Sufuri Ga Gwamnatin Kano

August 4, 2025
Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda Ba Sasanci Ba – Mataimakin Gwamnan Zamfara

Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda Ba Sasanci Ba – Mataimakin Gwamnan Zamfara

August 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.