• English
  • Business News
Friday, June 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

ICPC Za Ta Hada Hannu Da Kungiyar Masu Kula Da Sana’ar POS

by Rabi'u Ali Indabawa
3 years ago
in Labarai
0
ICPC Za Ta Hada Hannu Da Kungiyar Masu Kula Da Sana’ar POS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Nijeriya ICPC za ta hada hannu da Kungiyar Masu Tsaftace Sana’ar hada-hadar kudi wato (APOSUN), domin ganin ta dakile masu aikata cin hanci da rashawa da kuma zamba da kuma almundahana ta na’urar POS a fadin Nijeriya baki daya.

Daraktan Dake Kula Da Sashen Ilimantarwa Da Bin Diddigi Ayyukan Huhumar ICPC, Mista Abia Udofia ne ya bayyana haka a lokacin da ya wakilci Shuagaban hukumar ta ICPC Farfesa Bolagi Owasanya, yayin da kungiyar ta APOSUN ta kai masa ziyara a shelkwatar hukumar dake Abuja babban birnin Nijeriya.

  • Kotu Ta Daure Fasto Da Wasu 2 Kan Zargin Yin Sojan Gona Da Sunan Jami’an EFCC, ICPC A Akwa Ibom

Da yake yin maraba ga jagororin kungiyar na masu sana’ar POS mai inkiya da APOSUN, Darakatan Dake Kula Da Sashen Ilimantarwa da Bin Diddigi Dangane da Ayyukan Hukumar, Mista Abia Udofia, ya ce a shirye hukumar take wajen ganin ta yi aiki da duk wata harkalla da ake yi a sana’ar, tare da taimaka wa kungiyar ta yadda za ta sauke nauyin da ya rataya a wuyanta na yaki da cin hanci da rashawa a tsakanin hukumomin gwamnati da ma cibiyoyi masu zaman kansu a Nijeriya.

Ya yi marhaban da lale tarea da nuna farin ciki ziyarar ta su inda ya kara da cewa, wannan tunani da ya kamata a yi la’akari da shi duba da irin yadda ake dada samun karuwar mazambata da maha’inta a kowacce fuska ta hada-hadar kudi.

A karshe ya yi wa ‘yan kungiyar fatan alheri da addu’ar samun nasara kan ayyukan da kungiyar ta sa gaba.

Labarai Masu Nasaba

Wani Matashi Dan Shekara 33 Ya Rasu Bayan Ya Fada Wata Tsohuwar Rijiya A Kano

‘Yansanda Sun Hallaka Ɗan Fashi Da Makami Tare Da Jikkata Wasu Da Dama A Bauchi 

A nasa bangaren, Shugaban Kwamitin Amintattu Na Kungiyar ta APSUN Barasta Abdullahi Gurin, ya bayyana gamsuwarsa bisa yadda Hukumar ta Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa ICPC ta karbe su hannu bibiyu, ya kuma bayar da tabbacin ba da gagarumar gudummwa ga hukumar a kokarinta na ganin ta dakile kuruciyar bera a tsakanin al’umar kasar.

Barristan ya ci gaba da cewa, mun yunkura kan rage ayyukan ma’aikata na sace-sacen kudn gwamnati, wannan sana’ a ta POS za ta taimaka matuka wajen rage wadannan sace-sace, domin idan ma’aikaci ya zo da wata hulda da ya saci kudaden gwamnati, za mu iya ba da bayanai ko kuma mu nuna hakan ba zai yiwu ba.

“A yanzu haka dai kungiyar ta APOSUN na cigaba da kai ziyara ga masu ruwa da tsaki a fadin Nijeriya a yunkurin da take yi wajen ganin ta tsaftace sana’ar POS, nan ba da jimawa bane kuma kungiyar ta APOSUN za ta gudanar babban taronta na kasa a Nijeriya wanda zai ba ta daman gudunar ayyukanta babu kakkautawa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ba Saboda Kudi Na Koma Manchester United Ba, Cewar Casemiro

Next Post

Kokarin CBN Kan Farfado Da Noman Kwakwar Manja Don Samar Wa Nijeriya Kudaden Musaya

Related

Wani Matashi Dan Shekara 33 Ya Rasu Bayan Ya Fada Wata Tsohuwar Rijiya A Kano
Labarai

Wani Matashi Dan Shekara 33 Ya Rasu Bayan Ya Fada Wata Tsohuwar Rijiya A Kano

9 hours ago
‘Yansanda Sun Hallaka Ɗan Fashi Da Makami Tare Da Jikkata Wasu Da Dama A Bauchi 
Labarai

‘Yansanda Sun Hallaka Ɗan Fashi Da Makami Tare Da Jikkata Wasu Da Dama A Bauchi 

10 hours ago
Bukola Saraki Ya Tallafawa Al’ummar Mokwa Da Gudunmawar Kuɗi
Labarai

Bukola Saraki Ya Tallafawa Al’ummar Mokwa Da Gudunmawar Kuɗi

11 hours ago
Wannan Kyakkyawan Tunani Ya Shafa Ma Hamadar Sahara Launin Kore
Ra'ayi Riga

Wannan Kyakkyawan Tunani Ya Shafa Ma Hamadar Sahara Launin Kore

13 hours ago
Hukumar kashe gobara
Manyan Labarai

An Samu Asarar Dukiya ta Miliyan ₦273, Tare Da Mutuwar Mutum 5 A Kano – Hukuma

15 hours ago
Gwamnatin Tarayya Za Ta Tallafa Wa Yekuwar Rigakafin Cutar Ƙyandar Jamus
Labarai

Gwamnatin Tarayya Za Ta Tallafa Wa Yekuwar Rigakafin Cutar Ƙyandar Jamus

15 hours ago
Next Post
Kokarin CBN Kan Farfado Da Noman Kwakwar Manja Don Samar Wa Nijeriya Kudaden Musaya

Kokarin CBN Kan Farfado Da Noman Kwakwar Manja Don Samar Wa Nijeriya Kudaden Musaya

LABARAI MASU NASABA

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

June 6, 2025
Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

June 5, 2025
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

June 5, 2025
Wani Matashi Dan Shekara 33 Ya Rasu Bayan Ya Fada Wata Tsohuwar Rijiya A Kano

Wani Matashi Dan Shekara 33 Ya Rasu Bayan Ya Fada Wata Tsohuwar Rijiya A Kano

June 5, 2025
Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

June 5, 2025
‘Yansanda Sun Hallaka Ɗan Fashi Da Makami Tare Da Jikkata Wasu Da Dama A Bauchi 

‘Yansanda Sun Hallaka Ɗan Fashi Da Makami Tare Da Jikkata Wasu Da Dama A Bauchi 

June 5, 2025
Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 

Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 

June 5, 2025
Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama

Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama

June 5, 2025
Bukola Saraki Ya Tallafawa Al’ummar Mokwa Da Gudunmawar Kuɗi

Bukola Saraki Ya Tallafawa Al’ummar Mokwa Da Gudunmawar Kuɗi

June 5, 2025
Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona

Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona

June 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.