• English
  • Business News
Wednesday, July 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

ICPC Za Ta Hada Hannu Da Kungiyar Masu Kula Da Sana’ar POS

by Rabi'u Ali Indabawa
3 years ago
in Labarai
0
ICPC Za Ta Hada Hannu Da Kungiyar Masu Kula Da Sana’ar POS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Nijeriya ICPC za ta hada hannu da Kungiyar Masu Tsaftace Sana’ar hada-hadar kudi wato (APOSUN), domin ganin ta dakile masu aikata cin hanci da rashawa da kuma zamba da kuma almundahana ta na’urar POS a fadin Nijeriya baki daya.

Daraktan Dake Kula Da Sashen Ilimantarwa Da Bin Diddigi Ayyukan Huhumar ICPC, Mista Abia Udofia ne ya bayyana haka a lokacin da ya wakilci Shuagaban hukumar ta ICPC Farfesa Bolagi Owasanya, yayin da kungiyar ta APOSUN ta kai masa ziyara a shelkwatar hukumar dake Abuja babban birnin Nijeriya.

  • Kotu Ta Daure Fasto Da Wasu 2 Kan Zargin Yin Sojan Gona Da Sunan Jami’an EFCC, ICPC A Akwa Ibom

Da yake yin maraba ga jagororin kungiyar na masu sana’ar POS mai inkiya da APOSUN, Darakatan Dake Kula Da Sashen Ilimantarwa da Bin Diddigi Dangane da Ayyukan Hukumar, Mista Abia Udofia, ya ce a shirye hukumar take wajen ganin ta yi aiki da duk wata harkalla da ake yi a sana’ar, tare da taimaka wa kungiyar ta yadda za ta sauke nauyin da ya rataya a wuyanta na yaki da cin hanci da rashawa a tsakanin hukumomin gwamnati da ma cibiyoyi masu zaman kansu a Nijeriya.

Ya yi marhaban da lale tarea da nuna farin ciki ziyarar ta su inda ya kara da cewa, wannan tunani da ya kamata a yi la’akari da shi duba da irin yadda ake dada samun karuwar mazambata da maha’inta a kowacce fuska ta hada-hadar kudi.

A karshe ya yi wa ‘yan kungiyar fatan alheri da addu’ar samun nasara kan ayyukan da kungiyar ta sa gaba.

Labarai Masu Nasaba

Rikicin Gonar Gado Ya Yi Ajalin Mutum Ɗaya, An Ƙone Gidaje A Filato

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

A nasa bangaren, Shugaban Kwamitin Amintattu Na Kungiyar ta APSUN Barasta Abdullahi Gurin, ya bayyana gamsuwarsa bisa yadda Hukumar ta Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa ICPC ta karbe su hannu bibiyu, ya kuma bayar da tabbacin ba da gagarumar gudummwa ga hukumar a kokarinta na ganin ta dakile kuruciyar bera a tsakanin al’umar kasar.

Barristan ya ci gaba da cewa, mun yunkura kan rage ayyukan ma’aikata na sace-sacen kudn gwamnati, wannan sana’ a ta POS za ta taimaka matuka wajen rage wadannan sace-sace, domin idan ma’aikaci ya zo da wata hulda da ya saci kudaden gwamnati, za mu iya ba da bayanai ko kuma mu nuna hakan ba zai yiwu ba.

“A yanzu haka dai kungiyar ta APOSUN na cigaba da kai ziyara ga masu ruwa da tsaki a fadin Nijeriya a yunkurin da take yi wajen ganin ta tsaftace sana’ar POS, nan ba da jimawa bane kuma kungiyar ta APOSUN za ta gudanar babban taronta na kasa a Nijeriya wanda zai ba ta daman gudunar ayyukanta babu kakkautawa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ba Saboda Kudi Na Koma Manchester United Ba, Cewar Casemiro

Next Post

Kokarin CBN Kan Farfado Da Noman Kwakwar Manja Don Samar Wa Nijeriya Kudaden Musaya

Related

‘Yan Bindiga Sun Sake Kashe Mutum 6 A Ƙauyukan Filato, Sun Jikkata Wasu
Labarai

Rikicin Gonar Gado Ya Yi Ajalin Mutum Ɗaya, An Ƙone Gidaje A Filato

9 minutes ago
An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa
Labarai

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

9 hours ago
Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya
Labarai

Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

9 hours ago
Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma
Labarai

Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

10 hours ago
Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100
Labarai

Askarawan Zamfara Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga, Kacalla Ɗanbokolo Ubangidan Turji

11 hours ago
Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano
Manyan Labarai

Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano

12 hours ago
Next Post
Kokarin CBN Kan Farfado Da Noman Kwakwar Manja Don Samar Wa Nijeriya Kudaden Musaya

Kokarin CBN Kan Farfado Da Noman Kwakwar Manja Don Samar Wa Nijeriya Kudaden Musaya

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Sun Sake Kashe Mutum 6 A Ƙauyukan Filato, Sun Jikkata Wasu

Rikicin Gonar Gado Ya Yi Ajalin Mutum Ɗaya, An Ƙone Gidaje A Filato

July 2, 2025
An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

July 1, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

July 1, 2025
An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

July 1, 2025
Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

July 1, 2025
Kayan Aro Baya Rufe Katara

Kayan Aro Baya Rufe Katara

July 1, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

Askarawan Zamfara Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga, Kacalla Ɗanbokolo Ubangidan Turji

July 1, 2025
Tawagar Likitoci Ta Sin Ta Ba Da Horon Fasahar Likitancin Gargajiya Ta Sin A Nijar

Tawagar Likitoci Ta Sin Ta Ba Da Horon Fasahar Likitancin Gargajiya Ta Sin A Nijar

July 1, 2025
Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano

Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano

July 1, 2025
Fahimtar Sabon Tunani: Yadda Sin Ta Samu Bunkasa A Tarihi Ta Hanyar Juyin Juya Halin Da Take Yi Wa Kanta 

Fahimtar Sabon Tunani: Yadda Sin Ta Samu Bunkasa A Tarihi Ta Hanyar Juyin Juya Halin Da Take Yi Wa Kanta 

July 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.