• English
  • Business News
Sunday, September 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Illolin Rashin Hadin Kan Magidanta (2)

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
in Rahotonni
0
Illolin Rashin Hadin Kan Magidanta (2)

Desperate man sitting in the tunnel.

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Illa ta biyu wadda ba karamin tasiri take yi ba idan aka rasa samun rashin hadin kan Magidanta a Unguwa ko Gari inda kuma  illa  ce da zata haifar da wata kafa ce, yadda cutar sannu a hankali take samun kafar shiga a Unguwa ko kuma Gari.

Muddin aka wayi gari a samu Unguwa ko Gari basu damu da tsaftace muhalli ba maganar gaskiya ba karamar matsala za a shiga ba,musamman ace an samu barkewar annobar wata cuta.

  • Babban Jami’in Gudanarwar Kamfanin Max Air Ya Rasu
  • Juriyar Kasar Sin Ta Sanya Tabbaci Kan Farfadowar Tattalin Arzikin Duniya 

Idan ba kula da tsaftace muhalli ba,wannan ya hada daga cikin gida da waje,ya kuma kasance ko wanne Magidanci yana yin wannan dabi’ar data kamata.

Da zarar an ce Magidanta basu damu da shi al’amarin tsaftace muhalli ba, shikenan an kama hanyar gaiyatar nau’oin cututtuka daban- daban.

Sanin kowa ne kwayoyin cuta sun fi son wuraren da ba tsaftacesu don haka muddin dai akwai dauda ko kazanta a wuri ko shakka babu sai an samu su kwayoyin cutar.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Suka Yi Maulidin Cikar Annabi (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa 

Abin Fargaba Ne Yadda Bashin Nijeriya Ya Haura Tiriliyan 149 – Shugaban Majalisar Wakilai 

Su ne ke kasancewa wata madafa da kwayoyin cuta suke bukata wajen samun damar karfi na yadda za su kara yaduwa, domin duk wuraren da dauda ko kazanta take, ba inda su kwayoyin cutar suke fi sha’awar kasancewa kamar cikin irin yanayin.

Alalmisali idan muka fara da cutar Amai da zawo ko Kwalara sanin kowa ne ba karamar kazanta bace wadda ta kai ta kawo, zata iya kasancewa sanadiyar kamuwa da ita.

Dama ita sau da yawa duk inda ake samun barkewarta wurare ne da mutane suka yi yawa, ya kasance ba a kulawa da tsaftace muhalli ba.Bama kamar yadda ake dafa shi abinbcin,wuraren da ake Kashi, da Wanka ba kasafai bane ake kulawa da tsaftace su ba.

Bugu da kari rashin nome ciyawa ko barin ruwa yana tsayawa ba tare da wucewa ba, kamar kwata inda ruwa maras kyau ke shiga ya taru, idan ba a kwashe shi lokaci- zuwa lokaci akwai yiyuwar sauro ya samu damar yin kwayaye wadanda idan suka kyankyashe yawansu zai karu wannan ma wata matsala ce.

Hanya ce da zasu yadu su samu damar  yada cutar zazzabin cizon sauro.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Magidanta
ShareTweetSendShare
Previous Post

Jami’an Tsaro Sun Yi Kwanton Bauna Sun Kashe ‘Yan Fashin Daji 10 A Kaduna

Next Post

Yanzu-Yanzu: An Sace Wasu Dalibai 4 A Ondo

Related

Ahlul Faidhati Mai Diwani Group
Rahotonni

Yadda Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Suka Yi Maulidin Cikar Annabi (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa 

2 days ago
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace
Rahotonni

Abin Fargaba Ne Yadda Bashin Nijeriya Ya Haura Tiriliyan 149 – Shugaban Majalisar Wakilai 

6 days ago
Arewa
Rahotonni

Matsalar Tsaro: Gwamnonin Arewa Sun Bullo Da Sabbin Matakan Yaki Da Ta’addanci

7 days ago
'Yan Bindiga
Rahotonni

Sulhu Da ‘Yan Bindiga Ya Fara Haifar Da Da Mai Ido A Katsina

1 week ago
Gidauniyar ‘Ya’yan Sarakunan Arewa Sun Marawa Sarkin Musulmi A Matsayin Shugaban Majalisar Sarakuna
Rahotonni

Babban Taron Lauyoyi Na Kasa: Sarkin Musulmi Ya Gargadi Alkalai Kan Tabbatar Da Adalci

2 weeks ago
Sin Ta Fara Amfani Da Tauraron Dan Adam Wajen Duba Manyan Hanyoyin Wutar Lantarki A Karo Na Farko
Rahotonni

Cire Tallafin Wutar Lantarki Zai Kara Kuntata Rayuwar ‘Yan Nijeriya – Kungiyar Kwadago

2 weeks ago
Next Post
‘Yan Bindiga Sun Sace Yara 3, Sun Bukaci Kudin Fansa Naira Miliyan 100 A Jihar Kogi

Yanzu-Yanzu: An Sace Wasu Dalibai 4 A Ondo

LABARAI MASU NASABA

APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC

APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC

September 14, 2025
An Cafke Bature Ɗan Shekara 37 Kan Mutuwar Ɗan Nijeriya Mazaunin Birtaniya

An Cafke Bature Ɗan Shekara 37 Kan Mutuwar Ɗan Nijeriya Mazaunin Birtaniya

September 14, 2025
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

Rushewar Masa’antu Ya Jefa Al’umma Da Dama Cikin Ƙangin Talauci A Arewacin Nijeriya

September 14, 2025
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

DAPPMAN Ta Soki Matatar Dangote Kan Rage Farashin Man Fetur

September 13, 2025
Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

September 13, 2025
Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

September 13, 2025
An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

September 13, 2025
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

September 13, 2025
An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

September 13, 2025
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.