• English
  • Business News
Monday, October 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ina Da Burin Wata Rana In Ci Gaba Da Horar Da Kungiyar Chelsea – Hazard

by Rabilu Sanusi Bena
2 years ago
in Wasanni
0
Ina Da Burin Wata Rana In Ci Gaba Da Horar Da Kungiyar Chelsea – Hazard
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Tsohon dan wasan Chelsea Eden Hazard wanda ya bayyana ritayarsa daga harkar kwallon kafa ya bayyana cewar yana da burin wata rana zai dawo Chelsea a matsayin mai horarwa.

Ya lashe kofunan Premier biyu a lokacin da yake Stamford Bridge.

  • Arsenal Ta Nuna Sha’awar Daukar Osimhen Idan Ya Yanke Shawarar Barin Napoli
  • Me Yake Faruwa Da Kungiyar Brighton A Kakar Bana?

“Bayan shekaru 16 tare da buga wasanni sama da 700, ya yanke shawarar kawo karshen sana’ata a matsayin kwararren dan kwallon kafa,” in ji Hazar yayin bayyana ritayarsa.

Tuni Hazard ya yi ritaya daga buga wa kasar Belgium kwallo bayan ya kasance cikin tawagar da aka fitar da su daga gasar cin kofin duniya ta 2022 a lokacin wasan rukuni.

A Real Madrid, Hazard ya lashe kofin zakarun Turai, Kofin Duniya na Club World Cup, Super Cup na Turai, kofunan La Liga biyu, Copa del Rey daya da kuma Spanish Super Cup biyu.

Labarai Masu Nasaba

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

Sai dai ana kallon zamansa a Spain a matsayin kasawa bayan ya zura kwallaye 7 kacal a wasanni 76 da ya buga a dukkan gasa.

Hazard ya fara taka leda a kungiyar Lille ta kasar Faransa inda ya zura kwallaye 50 a wasanni 149 da ya buga kuma ya taimaka wa kungiyar ta lashe kofin Ligue 1 da kuma Coupe de France a 2010-11.

Ya koma Chelsea ne a shekarar 2012, inda aka saye shi kan kudi fam miliyan 32 a tsawon shekarun da ya yi a Chelsea Hazard ya lashe kyautar Gwarzon ‘yan wasan PFA a 2014-15.

Hazard ya zura kwallaye 110 a wasanni 352 da ya buga a Blues, ciki har da wanda ya yi nasara a wasan karshe na gasar cin kofin Turai ta 2019 da Arsenal a wasansa na karshe a kungiyar.

A tsawon shekarun da Hazard ya shafe yana taka leda a kungiyoyin Turai ba sau daya ya ya lashe kofuna da dama da suka hada da Uefa Champions League, UEFA Europa League Premier League da sauransu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: HazardOsimhen
ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugaban Rasha: Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Ta Ingiza Moriyar Juna

Next Post

Layin Dogo Mai Saurin Tafiya Tsakanin Jakarta Da Bandung Na Indonesiya

Related

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or
Wasanni

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

1 day ago
Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya
Wasanni

Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

1 day ago
Ƴar Wasan Gaban Nijeriya, Ifeoma Onumonu Ta Yi Ritaya
Wasanni

Ƴar Wasan Gaban Nijeriya, Ifeoma Onumonu Ta Yi Ritaya

1 day ago
Lamine Yamal Zai Shafe Mako 3 Yana Jinya
Wasanni

Lamine Yamal Zai Shafe Mako 3 Yana Jinya

2 days ago
PSG Ta Doke Barcelona Har Gida A Gasar Zakarun Turai
Wasanni

PSG Ta Doke Barcelona Har Gida A Gasar Zakarun Turai

4 days ago
Mbappe Ya Jefa Kwallonsa Ta 60 A Gasar Zakarun Turai A Wasan Da Real Madrid Ta Doke Kairat 
Wasanni

Mbappe Ya Jefa Kwallonsa Ta 60 A Gasar Zakarun Turai A Wasan Da Real Madrid Ta Doke Kairat 

5 days ago
Next Post
Layin Dogo Mai Saurin Tafiya Tsakanin Jakarta Da Bandung Na Indonesiya

Layin Dogo Mai Saurin Tafiya Tsakanin Jakarta Da Bandung Na Indonesiya

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Ƙaryata Rahoton Cewa Ƴan Bindiga Sun Mamaye Sansaninsu A Kwara

Sojoji Sun Ƙaryata Rahoton Cewa Ƴan Bindiga Sun Mamaye Sansaninsu A Kwara

October 5, 2025
Kotu Ta Kori Buƙatar Ministan Tinubu Na Hana Fitar Da Takardun Karatunsa

Kotu Ta Kori Buƙatar Ministan Tinubu Na Hana Fitar Da Takardun Karatunsa

October 5, 2025
CMG Zai Watsa Shirin Nishadantarwa Na Murnar Bikin Zhongqiu Gobe Da Dare

CMG Zai Watsa Shirin Nishadantarwa Na Murnar Bikin Zhongqiu Gobe Da Dare

October 5, 2025
Nijeriya Ta Zamo Ƙasa Mafi Ƙarancin Tsammanin Tsawon Rayuwa A Duniya

Nijeriya Ta Zamo Ƙasa Mafi Ƙarancin Tsammanin Tsawon Rayuwa A Duniya

October 5, 2025
Yawan Mutanen Da Suka Yi Zirga-zirga A Rabin Farkon Hutun Bikin Kafuwar PRC Da Bikin Zhongqiu Ya Kai Biliyan 1 Da Miliyan 243

Yawan Mutanen Da Suka Yi Zirga-zirga A Rabin Farkon Hutun Bikin Kafuwar PRC Da Bikin Zhongqiu Ya Kai Biliyan 1 Da Miliyan 243

October 5, 2025
NUJ Ta Yi Maraba Da Sakin Ƴan Jaridar Da DSS Ta Kama A Jana’izar Mahaifiyar Shugaban APC

NUJ Ta Yi Maraba Da Sakin Ƴan Jaridar Da DSS Ta Kama A Jana’izar Mahaifiyar Shugaban APC

October 5, 2025
Kamfanin Sin Ya Kaddamar Da Ginin Katafaren Wurin Shakatawa Na Zamani A Ghana

Kamfanin Sin Ya Kaddamar Da Ginin Katafaren Wurin Shakatawa Na Zamani A Ghana

October 5, 2025
Uwargidan Shugaban Ƙasa, Remi Tinubu, Ta Nuna Damuwa Kan Ƙarancin Malamai A Duniya

Uwargidan Shugaban Ƙasa, Remi Tinubu, Ta Nuna Damuwa Kan Ƙarancin Malamai A Duniya

October 5, 2025
Za A Gudanar Da Taron Motoci Masu Amfani Da Fasahohin Zamani Na Duniya Na Shekarar 2025 A Beijing

Za A Gudanar Da Taron Motoci Masu Amfani Da Fasahohin Zamani Na Duniya Na Shekarar 2025 A Beijing

October 5, 2025
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Ziyarci Italiya Da Switzerland

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Ziyarci Italiya Da Switzerland

October 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.