• English
  • Business News
Sunday, November 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Iniesta Ya Yi Ritaya Daga Buga Ƙwallon Ƙafa

by Rabilu Sani Bena and Sulaiman
1 year ago
Iniesta

Fitaccen dan wasan kungiyar Barcelona da kasar Sifaniya, Andres Iniesta, ya bayyana jingine takalmansa daga buga wasan kwallon kafa ya na da shekaru 40 a Duniya.

 

Tsohon dan wasan tsakiyar Barcelona ya kasance ba tare da wata kungiya ba har tsawon watanni bayan ya bar kungiyarsa ta baya-bayan nan, Emirates FC Club.

  • Uwargidan Gwamnan Kebbi Ta Raba Babura 42 Da Motoci 2 Domin Inganta Sa ido Kan Cutar Tarin Fuka
  • NUJ Ta Taya Gwamnan Kebbi Da Nijeriya Murnar Cika Shekaru 64 Da Samun ‘Yancin Kai

Iniesta ya na daya daga cikin fitattun ‘yan wasan kwallon kafa na kasar Sifaniya, shi ne ya ci kwallon da ta bai wa Sifaniya nasara a wasan karshe na gasar cin kofin Duniya a shekarar 2010 wanda kuma shi ne kofin Duniya na farko da kasar ta taba lashewa.

 

LABARAI MASU NASABA

Shin Mene Ne Matsalar Liverpool A Wannan Kakar?

Waye Zai Lashe Ƙyautar Gwarzon Ɗan Wasan Afrika Na 2025?

Ya kuma kasance jigon nasarar da suka samu a gasar Euro 2008 da 2012, ya buga wa kasarsa wasanni 131, ya ci kwallaye 14, shi ne a matsayi na biyar a jerin ‘yan wasan da suka fi kowa taka leda ga kasar bayan Sergio Ramos da Iker Casillas da Sergio Busquets da Xavi Hernandez.

 

Iniesta na daga cikin yan wasan da suka taka rawa har Barcelona ta lashe kofuna uku rigis(treble)- a shekarar 2009 da kuma 2015, ya lashe kofuna hudu na gasar cin kofin zakarun Turai, La Liga 9, Copa del Rey 6, Club World Cups 3, da kuma Supercup 10 a Barcelona.

 

Iniesta ya buga wasanni 674 gaba daya a Barcelona, inda ya zura kwallaye 57 sannan ya taimaka aka samu nasara sau 135, ya fara buga wa kungiyar kwallo a 2002 ya kuma barta a shekarar 2018.

 

A kididdigar duka, rayuwar kwallonsa Iniesta ya buga wasanni 1,016, ya zura kwallaye 107 sannan ya taimaka an an samu nasara sau 191.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Shin Mene Ne Matsalar Liverpool A Wannan Kakar?
Wasanni

Shin Mene Ne Matsalar Liverpool A Wannan Kakar?

November 2, 2025
Waye Zai Lashe Ƙyautar Gwarzon Ɗan Wasan Afrika Na 2025?
Wasanni

Waye Zai Lashe Ƙyautar Gwarzon Ɗan Wasan Afrika Na 2025?

November 1, 2025
Barcelona Na Shirin Ɗauko Victor Osimhen Na Galatasaray
Wasanni

Barcelona Na Shirin Ɗauko Victor Osimhen Na Galatasaray

October 30, 2025
Next Post
Yawan Lantarki Da Makamashi Mai Tsafta Ke Samarwa A Sin Ya Karu

Yawan Lantarki Da Makamashi Mai Tsafta Ke Samarwa A Sin Ya Karu

LABARAI MASU NASABA

Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Wadi Al-Salam: Maƙabartar Musulmai Mafi Girma A Duniya

November 2, 2025
An Bude Sabon Babin Huldar Sin Da Koriya Ta Kudu

An Bude Sabon Babin Huldar Sin Da Koriya Ta Kudu

November 2, 2025
Shin Mene Ne Matsalar Liverpool A Wannan Kakar?

Shin Mene Ne Matsalar Liverpool A Wannan Kakar?

November 2, 2025
A Kan Wa Trump Ke Son Kaddamar Da Hari a Najeriya?

A Kan Wa Trump Ke Son Kaddamar Da Hari a Najeriya?

November 2, 2025
Maganin Nankarwa (3)

Maganin Nankarwa (3)

November 2, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Dalilin Da Ya Sa Hukumar NIWA Ta Fara Gyaran Hanyoyin Ruwa A Jihar Legas

November 2, 2025
Tsokaci Dangane Da Juyin Mulki A Nahiyar Afirka

Tsokaci Dangane Da Juyin Mulki A Nahiyar Afirka

November 2, 2025
Barazanar Amurka Kan Kisan Kiristoci A Nijeriya: Tinubu Da Trump Za Su Gana Kwanan Nan — Bwala

Barazanar Amurka Kan Kisan Kiristoci A Nijeriya: Tinubu Da Trump Za Su Gana Kwanan Nan — Bwala

November 2, 2025
Yaya Da Kani Sun Mutu A Cikin Ramin Masai A Kano

An Kashe Mutum 3 Yayin Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Hari Kan Iyakokin Kano

November 2, 2025
Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci

Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci

November 2, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.