• English
  • Business News
Friday, May 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

IPMAN Ta Bayyana Dalilin Rashin Fara Sayen Man Fetur Daga Matatar Dangote

by Bello Hamza and Sulaiman
6 months ago
in Tattalin Arziki
0
Matatar dangote
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Biyo bayan sabuwar takaddama na sayen tataccen mai daga matatar Dangote, kungiyar dillan mai ta kasa IPMAN, ta sanar da cewa, ta na kan tattaunawa da matatar Dangote, dangane da fara sayen mai, daga matatar ta Dangote.

Shugaban rukunin matatar man Dangote Alhaji Aliko Dangote, ya yi zargin cewa, kamfanin kula da albarkatun main a kasa NNPCL, tare da sauran masu ruwa da tsaki, suna shigo da man daga wasu kasashen duniya, suna kuma kin sayen wanda matatarsa ke tacewa.

  • Karin Kayayyaki Daga Kasashe Mafi Karancin Ci Gaba Sun Shiga Kasuwar Kasar Sin Ta Bikin CIIE
  • Zargin Cin Zarafin Likita: Gwamna Yusuf Ya Roki Likitoci Su Bayar Da Kofar Sulhu

Dangote ya kara da cewa, matatarsa, na da karfin da za ta iya samar da tataccen man lita miliyan 500.

Sai dai, a martanin da mai magana da yawun IPMAN na kasa Cif Chinedu Ukadike, ya bayyana cewa, kungiyar ba ta riga ta sayo man daga matatar Dangote ba, domin har yanzu, ana ci gaba da tattaunawa a kan batun.

A cewarsa Chinedu,“Har yanzu, bamu karbi kayan daga matatar man ta Dangote ba, amma ana ci gaba da tattaunawa za mu nkuma sanar idan mun fara karbar kayan daga matatar.”

Labarai Masu Nasaba

Hukumar NPA Ta Ce Za A Kammala Aikin NSWP A Zango Na Daya A 2026

Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar

A daya bangaren Chinedu ya bayyana cewa, karin farashin mai da kamfanin NNPCL bayan kwanuka biyu, ba abin mamaki bane duba da yadda kasuwar ta kasance.

Sai dai, duk da karin Naira 30 na kowacce Litar mai daya, wanda ya kai kaso 3 a cikin dari zuwa Naira 1, 060 na kowacce lita daya a Abuja, dilallan man sun ci gaba da sayar da man a watan Okotobar 2024 a kan farasahin da take sayarwa.

Wani bincike da Jaridar Banguard ta gudanar ya nuna cewa, manyan dillalan man kamar su, Conoil and TotalEnergies, sun ci gaba da sayar da man su a kan farashin Naira 1,109, NIPCO akan farshin Naira N1,115, Adoba Plc a kan Naira N1,125, inda kuma akasarin dilalan man, ke sayar da man a kan Naira 1,150 – N1,230.

A kwannan baya ne NNPC ya kara farashin wanda ya kai kashi 14.8 a ranar 9 ga watan Okotobar, 2024, inda karin farashin man ya kai daga Naira 897 zuwa Naira to 1, 030 na kowacce lita daya, bayan cire tallafin mai da gwamnatin tarayya ta yi.

Wannan karin ya sabawa tunanin yarjejiya a tsakanin gwamnatin tarayya da matatar man Dangote, na sayar da danyen mai a farashin Naira mai makon da farashin dala wanda hakan ya sanya farashin ya fara raguwa a ranar 1 ga watan Oktobar 2024.

Karin na kwanan nan, da aka yi a ranar 3 ga watan Satumbar 2024 ya faru ne, bayan NNPC, ya kara farashin litar man zuwa kashi 45, inda farashin ya karu daga Naira 617 zuwa Naira to 897 na kowacce litar man daya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Yanayin Cin Abinci Da Baccin Annabi Muhammadu (SAW)

Next Post

Harajin “VAT” Zai Kara Wa Al’ummar Kasar Nan Kuncin Rayuwa Ne Kawai – Gambo Danpass

Related

Yadda Cazar Kudade Da Yawa Ke Haifar Da Raguwar Fitar Da Kaya A Tashoshin Jiragen Ruwa – NPA
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Ce Za A Kammala Aikin NSWP A Zango Na Daya A 2026

6 days ago
Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar
Tattalin Arziki

Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar

6 days ago
Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ke Ci Gaba Da Rike Kambun Kasa Na Mafi Yawan Samar Da Danyen Mai A Afirka — OPEC
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ke Ci Gaba Da Rike Kambun Kasa Na Mafi Yawan Samar Da Danyen Mai A Afirka — OPEC

2 weeks ago
Yadda Cazar Kudade Da Yawa Ke Haifar Da Raguwar Fitar Da Kaya A Tashoshin Jiragen Ruwa – NPA
Tattalin Arziki

Yadda Cazar Kudade Da Yawa Ke Haifar Da Raguwar Fitar Da Kaya A Tashoshin Jiragen Ruwa – NPA

2 weeks ago
NPA Ta Tara Kudin Shiga Naira Biliyan 758.2 A 2024
Tattalin Arziki

Dantsoho Ya Bukaci ‘Yan Kasuwa Su Yi Amafani Da Damar Fitar Da Kaya Zuwa Ketare

3 weeks ago
Bankin Zenith Ya Samu Ribar Naira Tiriliyan 3.97
Tattalin Arziki

Bankin Zenith Ya Samu Ribar Naira Tiriliyan 3.97

3 weeks ago
Next Post
Noma

Harajin "VAT" Zai Kara Wa Al'ummar Kasar Nan Kuncin Rayuwa Ne Kawai - Gambo Danpass

LABARAI MASU NASABA

Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

May 8, 2025
Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

May 8, 2025
Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali

Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali

May 8, 2025
Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani

Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani

May 8, 2025
Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya

Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya

May 8, 2025
Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?

Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?

May 8, 2025
Bisa Rokon Bangaren Amurka Ne Manyan Jami’In Kasar Sin Zai Tattauna Da Takwaransa Na Gwamnatin Amurka Kan Batun Ciniki Da Tattalin Arziki

Bisa Rokon Bangaren Amurka Ne Manyan Jami’In Kasar Sin Zai Tattauna Da Takwaransa Na Gwamnatin Amurka Kan Batun Ciniki Da Tattalin Arziki

May 8, 2025
Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

May 8, 2025
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

May 8, 2025
An Yi Taron Musayar Al’adu Da Cudanyar Jama’a Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Nasarar Yakin Da Sinawa Suka Yi Kan Zaluncin Japan Da Yakin Ceton Kasa Na Tsohuwar Tarayyar Soviet

An Yi Taron Musayar Al’adu Da Cudanyar Jama’a Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Nasarar Yakin Da Sinawa Suka Yi Kan Zaluncin Japan Da Yakin Ceton Kasa Na Tsohuwar Tarayyar Soviet

May 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.