• English
  • Business News
Sunday, May 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jagororin Siyasar Arewa Raunana Ne Kuma A Rarrabe Suke – Salihu Lukman

by Sulaiman and Yusuf Shuaibu
11 months ago
in Tambarin Dimokuradiyya
0
arewa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Tsohon mataimakin shugaban jam’iyyar APC a yankin arewa maso yamma, Salihu Lukman ya ce shugabannin siyasar arewa raunana ne kuma kawunansu rabe suke ba su da tsari.

A wata budaddiyar wasika da ya aike wa shugabannin a ranar Lahadi, Lukman ya ce ko shi kansa mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ba ya kare muradin arewacin Nijeriya.

  • Muna Jaddada Kiran A Tsame Masarautunmu Daga Rikicin Siyasa
  • Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Hutun Sabuwar Shekarar Musulunci

A cewarsa, yawancin shugabannin arewa sun damu da kare muradinsu ne kawai a cikin gwamnati.
“Babu shakka, shugabannin siyasar arewa suna kara rauni da rashin tsari. Hatta shi kansa mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, wanda shi ne babban mai rike da mukami a yankin arewa, ya kamata ya zama shugaban siysa a arewa.

“Tare da mutuntawa, zai yi wahala duk wani jami’in gwamnatin Asiwaju Tinubu daga arewa ciki har da Shettima ya yi kasada wajen kare muradun arewa.

“Abin takaici, yawancin shugabannin arewa sun fi damuwa da kare muradin kansu a cikin gwamnati.
“Saboda kariyar kai, tuni aka fara makircin zaben 2027. A cikin fadar shugaban kasa akwai alamun yakin, wanda ake zargin zai taso ne daga bangaren shugaban kasa.”

Labarai Masu Nasaba

Shugaban INEC Ya Yi Kira Da A Sake Fasalin Tsarin Zabe Gabanin 2027

Amfani Da Karfin Gwamnati Kan ‘Yan Adawa Zai Jawo Wa Tinubu Illa A 2027 – Sule Lamido

Lukman ya kara da cewa shugabannin arewa a jam’iyyun adawa su ma ba su dace ba, saboda sun fi mayar da hankali ne kawai wajen tsayawa takara a zaben 2027.

“Ya kamata mu ja kunnen shugabannin siyasa a kasar nan, saboda abubuwa na gab da kwace musu musamman a arewa.

“Idan ba a kula ba, yunwa da ta karade ko’ina a arewa zai iya sa mutane su fara shiga gidajen al’umma da wawashe dukiyoyinsu.

Lukman ya ce dole ne ‘yan Nijeriya su hada kai wajen samar da sabbin tsarin siyasa masu tasiri domin amfanin kasa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Daukar Nauyin Ta'addanciSiyasaTabarbarewar tattalin arzikin Nijeriya
ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Fashin Daji Sun Sace Wasu ‘Yan Jarida Da Mata Da Wasu Yara 2 A Kaduna

Next Post

An Nada Ibrahim Rilwan A Matsayin Sabon Garkuwan Matasan Arewa

Related

Shugaban INEC Ya Yi Kira Da A Sake Fasalin Tsarin Zabe Gabanin 2027
Tambarin Dimokuradiyya

Shugaban INEC Ya Yi Kira Da A Sake Fasalin Tsarin Zabe Gabanin 2027

2 weeks ago
Arewa
Tambarin Dimokuradiyya

Amfani Da Karfin Gwamnati Kan ‘Yan Adawa Zai Jawo Wa Tinubu Illa A 2027 – Sule Lamido

2 weeks ago
‘Yan Siyasa Na Gwagwarmaya Ne Kadai Wajen Neman Mukami Ba Wai Don Talakawa Ba — Bafarawa
Tambarin Dimokuradiyya

‘Yan Siyasa Na Gwagwarmaya Ne Kadai Wajen Neman Mukami Ba Wai Don Talakawa Ba — Bafarawa

2 weeks ago
Gwamnoni 9 Da Har Yanzu Ba Su Babe Da Iyayen Gidansu Ba
Tambarin Dimokuradiyya

Jihohi Sun Samu Naira Tiriliyan 1 Na Kudaden Kananan Hukumomi A Zango Na Daya

3 weeks ago
2027: Baba-Ahmed Ya Bukaci Tinubu Ya Janye, Ya Bar Matasa Su Yi Takara 
Tambarin Dimokuradiyya

2027: Babu Dan Takarar Da Zai Iya Cin Zabe Ba Tare Da Goyon Bayan Arewa Ba – Baba Ahmed

3 weeks ago
arewa
Tambarin Dimokuradiyya

Kawunan Shugabannin Arewa Sun Rabu Kan Siyasar 2027

3 weeks ago
Next Post
An Nada Ibrahim Rilwan A Matsayin Sabon Garkuwan Matasan Arewa

An Nada Ibrahim Rilwan A Matsayin Sabon Garkuwan Matasan Arewa

LABARAI MASU NASABA

Yanzu-Yanzu: Ana Zargin Makiyaya Sun Kashe Mutane 15 A Benuwe

Yanzu-Yanzu: Ana Zargin Makiyaya Sun Kashe Mutane 15 A Benuwe

May 18, 2025
An Cafke Mai Garkuwa Da Mutane A Sansanin Alhazan Abuja

An Cafke Mai Garkuwa Da Mutane A Sansanin Alhazan Abuja

May 18, 2025
Kasar Sin Ta Sanya Harajin Takaita Shigo Da Kayayyakin Robobi Masu Tauri

Kasar Sin Ta Sanya Harajin Takaita Shigo Da Kayayyakin Robobi Masu Tauri

May 18, 2025
Yadda Ake Hada Danderun Kaza

Yadda Ake Hada Danderun Kaza

May 18, 2025
Ban Ɗauki Harkar Fim Da Wasa Ba – Hauwa Ayawa

Ban Ɗauki Harkar Fim Da Wasa Ba – Hauwa Ayawa

May 18, 2025
PDP Ta Sake Zaɓar Amb. El-Gash A Yobe

PDP Ta Sake Zaɓar Amb. El-Gash A Yobe

May 18, 2025
Kafofin Yada Labarai Na Amurka Sun Bayyana Kuzari Da Ci Gaban Da Fina-finan Kasar Sin Ke Samu A Bikin Cannes 

Kafofin Yada Labarai Na Amurka Sun Bayyana Kuzari Da Ci Gaban Da Fina-finan Kasar Sin Ke Samu A Bikin Cannes 

May 18, 2025
Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 7, Wasu 11 Sun Raunana

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 7, Wasu 11 Sun Raunana

May 18, 2025
An Ziyarci Gidajen Tarihin Kasar Sin Sau Biliyan 1.49 A Shekarar 2024

An Ziyarci Gidajen Tarihin Kasar Sin Sau Biliyan 1.49 A Shekarar 2024

May 18, 2025
SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (I)

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (I)

May 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.