Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home DAGA BIRNIN SIN

Jakadan kasar Sin: Matan Kasar Sin Na Taka Muhimmiyar Rawa A Cikin Al’umma

by Sulaiman Ibrahim
March 9, 2021
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Jakadan kasar Sin: Matan Kasar Sin Na Taka Muhimmiyar Rawa A Cikin Al’umma
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga CRI Hausa

Yayin da ake bikin ranar mata ta duniya a jiya, zaunannen jakadan kasar Sin a MDD Zhang Jun, ya bayyanawa duniya cewa, matan kasar na taka muhimmiyar rawa a cikin al’umma.
Ya ce yayin da ake tunkarar annobar COVID-19, mata ne a kan gaba wajen yakar cutar. Ya ce sama da jami’an lafiya 40,000 daga fadin kasar Sin ne suka garzaya lardin Hubei a lokacin da cutar ta barke, kuma 2 bisa 3 na adadin, mata ne.
Ya ce a fannin yaki da talauci, ba gajiya kadai mata suka ci ba, domin sun kasance masu bada gudunmuwa. Yana mai cewa, mata ne suka mamaye kimanin rabin mutanen karkara da suka fita daga kangin talauci. Kana 5 daga cikin mutane 10 da aka karrama a matsayin abun koyi a fannin yaki da talauci, mata ne.
Da yake jawabi game da zaman lafiya, jakadan ya ce sama da matan Sinawa 1,000 ne suka yi aiki karkashin shirin wanzar da zaman lafiya na MDD a kasashen Jamhuriyar Demokradiyyar Congo da Sudan ta Kudu da Mali da Haiti da sauransu.
Bugu da kari, ya ce mata na taka muhimmiyar rawa a fagen siyasar kasar Sin. kuma suna farin ciki da ganin wakilai mata daga dukkan kabilu, a majalisar wakilan jama’ar kasar Sin da majalisar tuntuba kan harkokin siaysa. (Fa’iza Mustapha)

SendShareTweetShare
Previous Post

Kantomar Yankin Hong Kong: Hong Kong Za Ta Ci Gaba Da Samun Kwanciyar Hankali Da Wadata

Next Post

Wasu Kamfanoni Da Al’ummun Xinjing Za Su Kai Karar Wani Bajamushe Mai Suna Adrian Zenz

RelatedPosts

Ci Gaban Kasar Sin A Fannin Fasaha Ba Ya Tsoron Danniyar Amurka

Ci Gaban Kasar Sin A Fannin Fasaha Ba Ya Tsoron Danniyar Amurka

by Sulaiman Ibrahim
16 hours ago
0

Daga Bilkisu Xin A ranar 8 ga wata, ma’aikatar kasuwanci...

Takunkuman Amurka Da Birtaniya Kan Sin Sun Keta Dokokin Kasa Da Kasa

Takunkuman Amurka Da Birtaniya Kan Sin Sun Keta Dokokin Kasa Da Kasa

by Sulaiman Ibrahim
16 hours ago
0

Daga CRI Hausa Tsohon Jakadan Italiya a kasar Sin, Alberto...

Masanan Sin Da Afirka Suna Fatan Za A Kara Yin Mu’amalar Al’adu Da Juna

Masanan Sin Da Afirka Suna Fatan Za A Kara Yin Mu’amalar Al’adu Da Juna

by Sulaiman Ibrahim
16 hours ago
0

Daga CRI Hausa Kwalajin nazarin harkokin Afirka na kasar Sin,...

Next Post
Wasu Kamfanoni Da Al’ummun Xinjing Za Su Kai Karar Wani Bajamushe Mai Suna Adrian Zenz

Wasu Kamfanoni Da Al’ummun Xinjing Za Su Kai Karar Wani Bajamushe Mai Suna Adrian Zenz

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version