• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

JAMB Ta Haramta Wa Dalibar Da Ta Yi Sakamakon Bogi Sake Zana Jarabawa

by Abubakar Abba
2 years ago
in Labarai
0
JAMB Ta Haramta Wa Dalibar Da Ta Yi Sakamakon Bogi Sake Zana Jarabawa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Shirya Jarabawar Share Fagen Shiga Jami’a (JAMB) ta haramtawa wata mai suna, Mmesoma Ejikeme, dalibar da ake zargi da fitar da sakamakon jarrabawar shiga manyan makarantun gaba da sakandire (UTME) zana jarrabawar har tsawon shekaru uku.

Wannan na kunshe ne cikin sanarwar da shugaban hukumar ta JAMB, Dakta Fabian Benjamin, ya fitar a ranar Lahadi.

  • Abbas Ya Sanar Da Manyan Shugabannin Majalisar Wakilai
  • Akpabio Ya Nada Bamidele, Ndume, Umahi Da Asiru Manyan Mukamai A Majalisar Dattawa

Hukumar wadda ta gano samamakon jarabawar da Mmesoma ta buga na bogi a ranar Lahadi, ta nanata cewa, tuni ta dakatar da sakamakon dalibar.

JAMB ta kuma bai wa ‘yan Nijeriya tabbacin cewa, ba a yi mata kutse a cikin manhajarta, ta adana sakamakon jarrabawar ba musamman ganin yadda wasu daliban suka yi kwafin sakamakon jarrabawar na bogi ba da wata mai suna na Asimiyu Mariam Omobolanle wadda ta zauna zana jararrabawar ta UTME a 2021, har ta samu makin da ya kai 138.

A cewar hukumar, “Za mu ci gaba da kare mutuncinmu, muna kuma son mu kara nanata bayaninmu na baya cewa, sakamakon na UTME da dalibar da ta gabatar, na cewa ta samu maki 138 a jarabawar UTME ta 2021 na bogi ne.”

Labarai Masu Nasaba

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

Lassa: Mutane 138 Sun Rasu, 717 Sun Kamu A Jihohi 18 – NCDC

Sanarwar ta kara da cewa, “Muna son mu bayyana cewa, ita kanta Mmesoma ta bayyana hakikanin asalin wadda ke da sakamakon jarrabawar wanda ta ke ikirarin, inda ake da sakamakon ya bayyana asalin wadda ke da sakamakon tun kafin ta bayyana sakamakon.

Hukumar ta kuma shawarci al’ummar gari da su yi kokari su kwafi tsarin QR na shaidar sakamakon jarabawar don su gane wa idanunsu asalin wanda ya mallaki sakamakon kafin a yi na boginsa.

A cewar sanarwar, “shin ta ya za a ce, daga cikin daliban da suka zauna zana jarabawar UTME a 2023 a ce Ejikeme Mmesoma kadai ce ta iya bayyana sakamakonta.

Hukumar ta ce, ba wannan ne lokaci na farko da irin wannan ta taba faruwa da hukumar ba, inda ta tunasar da al’ummar kasar nan cewa, a lokutan baya an kai karar hukumar a gaban kotu, inda daga baya su kansu lauyoyin suka nemi yafiyar hukumar kan tsayawar da suka yi wa wadanda suka shigar da hukumar karar a gaban kotu.

Sanarwar ta kara da cewa, wani abin takaicin shi ne, yadda wasu suka sa son rai wajen bai wa Ejikeme kariya, inda sanarwar ta ce, ya kamata irin wadannan mutane su sake yin tunani.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: DalibaJambSakamakon Bogi
ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Sa-Kai Sun Kashe Mutum 6 A Zamfara

Next Post

An Tsinci Jariri A Raye A Bayan Mahaifiyarsa Awa 24 Bayan Kashe Ta

Related

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi
Labarai

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

17 minutes ago
Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja
Labarai

Lassa: Mutane 138 Sun Rasu, 717 Sun Kamu A Jihohi 18 – NCDC

3 hours ago
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?
Da ɗumi-ɗuminsa

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don Yaƙar ‘Yan Ta’adda

4 hours ago
ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 
Labarai

ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

4 hours ago
‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi
Labarai

‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

5 hours ago
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara
Manyan Labarai

’Yan Bindiga Sun Sace Mutane 200 A Mazaɓa Ta A Zamfara – Ɗan Majalisar Tarayya

7 hours ago
Next Post
An Tsinci Jariri A Raye A Bayan Mahaifiyarsa Awa 24 Bayan Kashe Ta

An Tsinci Jariri A Raye A Bayan Mahaifiyarsa Awa 24 Bayan Kashe Ta

LABARAI MASU NASABA

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

May 15, 2025
NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

May 15, 2025
Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

May 15, 2025
Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja

Lassa: Mutane 138 Sun Rasu, 717 Sun Kamu A Jihohi 18 – NCDC

May 15, 2025
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don Yaƙar ‘Yan Ta’adda

May 15, 2025
ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

May 15, 2025
‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

May 15, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

’Yan Bindiga Sun Sace Mutane 200 A Mazaɓa Ta A Zamfara – Ɗan Majalisar Tarayya

May 15, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Cafke Mutane 9 Kan Kisan Jigon Jam’iyyar PDP A Adamawa

May 15, 2025
UTME

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.