• English
  • Business News
Friday, August 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jami’ar Kiwon Lafiya Ta Legas Za Ta Kara Samar Da Kwararru – Kwamishina

by Idris Aliyu Daudawa and Sulaiman
8 months ago
in Labarai
0
Kiwon lafiya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kamar yadda Mista Abayomi, yace jami’ar zata fara aiki ne ta amfani da sassa daban daban da suka shafi lamarin koyarwar kula da lafiya, inda asibitin koyarwa na jami’ar Legas zai kasance babban wurin da za a rika horo.

Kwamishinan lafiya na Jihar Legas,Akin Abayomi, yace kafa ita jami’ar harkar magunguna da sauarn lamurran da suka shafi kula da lafiya za su kara samar da kwararrun abinda ya shafi kiwon lafiya.

  • Dalilin Da Ya Sa Legas, Abuja, Kaduna Suka Samu Masu Zuba Hannun Jari A Zango Na Uku
  • Muhimman Dalilai 15 Na Tsara Yadda Malami Zai Koyar Da Darussa A Aji (3)

Da yake jawabi ranar Asabar a wajen bikin kaddamarwar a Legas Medipark Mista Abayomi yace idana bukatar maganin yadda kwararru suke ficewa zuwa kasashen waje (brain drain,) Shi cewa ya yi “ Muna samar da kwararrun ne (brain gain) ta jan hankalinsu yadda za su so zama su yi aiki domin Legas ta zama mai ban sha’awa ga mutane da yawa, za mu samar da kwararru kan bangaren magunguna da sauarn sassan kiwon lafiya cikin shekaru uku masu zuwa.”

Ya kara jaddada cewar “Ba da dadewa ba ne muka amince da daukar mataki na a kafa jami’ar lamurran magunguna da sauarn sassan kiwon lafiya,a traon mu na majalisara zartarwa,muna jiran amincewa majalisara Jihar Legas.”

Ya ce jami’ar za ta taimaka wajen samar da kwararru wadanda ta bangaren kula da lafiyar al’umma da suka hada da Likitoci, nas- nas, sauran kwararru na lamarin lafiya, masu hada magunguna, da Likitocin hakora,wanda suka cancanta su yi aiki a Medipark .

Labarai Masu Nasaba

Ba Gaskiya Ba Ne Rahoton Da Ke Cewa An Yi Sulhu Da Bello Turji – Guyawa Isa

Tashin Gurneti Ya Hallaka Yara Uku A Borno

“Mun dauki matakan da suka kamata inda muna sa ran, nan da shekara biyar zuwa shida,za mu samar da kwararru 2,500 wadanda suka karanta al’amuran da suka shafi kula da laiyar al’umma, wadanda za su kasance sune ma’aikatan da ake bukata domin yin hakan.

Kara fadada jamai’ar harkar kula da lafiya

A watan Oktoba na wannan shekara majalisar zartarwa ta Jihar Legas ta amince da a kara fadada kwalejin koyon lamarin magunguna na jami’ar Jihar Legas,ta koma jami’ar koyon harkar magunguna ta Jihar Legas, zuwa jami’ar magunguna da da sauarn lamurran da suka shafi kiwon lafiya.

Kamar dai yadda Mista Abayomi ya yi karin haske, jami’ar za ta koyar da abubuwan da suka shafi kulawa da lafiyar al’umma tare da asibitin koyarwa na jami’ar Jihar Legas wanda zai kasance babban wurin da ake horarrwa.

Ya kara da cewa: “Babu gudu- babu- ja da baya dangane da maganar fadadawar wannan gwamnati ta riga ta dauri aniya. Mun samu wannan labari ne daga jaridar online ta Premium Times.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Mutum 10 Sun Mutu A Turmutsutsin Rabon Shinkafa A Abuja

Next Post

Xi Jinping Ya Jajantawa Shugaban Mozambique Sakamakon Mahaukaciyar Guguwar Chido Da Ta Aukawa Kasar

Related

Ba Gaskiya Ba Ne Rahoton Da Ke Cewa An Yi Sulhu Da Bello Turji – Guyawa Isa
Labarai

Ba Gaskiya Ba Ne Rahoton Da Ke Cewa An Yi Sulhu Da Bello Turji – Guyawa Isa

1 hour ago
Tashin Gurneti Ya Hallaka Yara Uku A Borno
Labarai

Tashin Gurneti Ya Hallaka Yara Uku A Borno

2 hours ago
Yara Uku Sun Gamu Da Ajalinsu A Wani Tafki A Borno
Labarai

Yara Uku Sun Gamu Da Ajalinsu A Wani Tafki A Borno

5 hours ago
Jirgin Shugaban Ƙasa Ya Laƙume Naira Biliyan 26.38 Cikin Wata 18 Ƙarƙashin Tinubu
Labarai

Jirgin Shugaban Ƙasa Ya Laƙume Naira Biliyan 26.38 Cikin Wata 18 Ƙarƙashin Tinubu

6 hours ago
Mamakon Ruwan Sama A Wasu Jihohi Na Barazana Ga Harkokin Yau Da Kullum
Labarai

Mamakon Ruwan Sama A Wasu Jihohi Na Barazana Ga Harkokin Yau Da Kullum

7 hours ago
Buƙatar Katange Iyakokin Nijeriya Don Tabbatar Da Tsaro 
Labarai

Buƙatar Katange Iyakokin Nijeriya Don Tabbatar Da Tsaro 

8 hours ago
Next Post
Xi Jinping Ya Jajantawa Shugaban Mozambique Sakamakon Mahaukaciyar Guguwar Chido Da Ta Aukawa Kasar

Xi Jinping Ya Jajantawa Shugaban Mozambique Sakamakon Mahaukaciyar Guguwar Chido Da Ta Aukawa Kasar

LABARAI MASU NASABA

Ba Gaskiya Ba Ne Rahoton Da Ke Cewa An Yi Sulhu Da Bello Turji – Guyawa Isa

Ba Gaskiya Ba Ne Rahoton Da Ke Cewa An Yi Sulhu Da Bello Turji – Guyawa Isa

August 8, 2025
Tashin Gurneti Ya Hallaka Yara Uku A Borno

Tashin Gurneti Ya Hallaka Yara Uku A Borno

August 8, 2025
Nijeriya Na Asarar Tiriliyan 3.2 Sanadiyyar Watsi Da Noma A Gandun Daji

Nijeriya Na Asarar Tiriliyan 3.2 Sanadiyyar Watsi Da Noma A Gandun Daji

August 8, 2025
GORON JUMA’A 8-8-2025

GORON JUMA’A 8-8-2025

August 8, 2025
Yara Uku Sun Gamu Da Ajalinsu A Wani Tafki A Borno

Yara Uku Sun Gamu Da Ajalinsu A Wani Tafki A Borno

August 8, 2025
Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (1)

Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (1)

August 8, 2025
Jirgin Shugaban Ƙasa Ya Laƙume Naira Biliyan 26.38 Cikin Wata 18 Ƙarƙashin Tinubu

Jirgin Shugaban Ƙasa Ya Laƙume Naira Biliyan 26.38 Cikin Wata 18 Ƙarƙashin Tinubu

August 8, 2025
Mamakon Ruwan Sama A Wasu Jihohi Na Barazana Ga Harkokin Yau Da Kullum

Mamakon Ruwan Sama A Wasu Jihohi Na Barazana Ga Harkokin Yau Da Kullum

August 8, 2025
Buƙatar Katange Iyakokin Nijeriya Don Tabbatar Da Tsaro 

Buƙatar Katange Iyakokin Nijeriya Don Tabbatar Da Tsaro 

August 8, 2025
Faɗace-Faɗacen Daba Da Ƙwacen Waya A Kano Ya Ɗauki Sabon Salo

Faɗace-Faɗacen Daba Da Ƙwacen Waya A Kano Ya Ɗauki Sabon Salo

August 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.