• English
  • Business News
Tuesday, September 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jami’ar Kiwon Lafiya Ta Legas Za Ta Kara Samar Da Kwararru – Kwamishina

by Idris Aliyu Daudawa and Sulaiman
9 months ago
in Labarai
0
Kiwon lafiya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kamar yadda Mista Abayomi, yace jami’ar zata fara aiki ne ta amfani da sassa daban daban da suka shafi lamarin koyarwar kula da lafiya, inda asibitin koyarwa na jami’ar Legas zai kasance babban wurin da za a rika horo.

Kwamishinan lafiya na Jihar Legas,Akin Abayomi, yace kafa ita jami’ar harkar magunguna da sauarn lamurran da suka shafi kula da lafiya za su kara samar da kwararrun abinda ya shafi kiwon lafiya.

  • Dalilin Da Ya Sa Legas, Abuja, Kaduna Suka Samu Masu Zuba Hannun Jari A Zango Na Uku
  • Muhimman Dalilai 15 Na Tsara Yadda Malami Zai Koyar Da Darussa A Aji (3)

Da yake jawabi ranar Asabar a wajen bikin kaddamarwar a Legas Medipark Mista Abayomi yace idana bukatar maganin yadda kwararru suke ficewa zuwa kasashen waje (brain drain,) Shi cewa ya yi “ Muna samar da kwararrun ne (brain gain) ta jan hankalinsu yadda za su so zama su yi aiki domin Legas ta zama mai ban sha’awa ga mutane da yawa, za mu samar da kwararru kan bangaren magunguna da sauarn sassan kiwon lafiya cikin shekaru uku masu zuwa.”

Ya kara jaddada cewar “Ba da dadewa ba ne muka amince da daukar mataki na a kafa jami’ar lamurran magunguna da sauarn sassan kiwon lafiya,a traon mu na majalisara zartarwa,muna jiran amincewa majalisara Jihar Legas.”

Ya ce jami’ar za ta taimaka wajen samar da kwararru wadanda ta bangaren kula da lafiyar al’umma da suka hada da Likitoci, nas- nas, sauran kwararru na lamarin lafiya, masu hada magunguna, da Likitocin hakora,wanda suka cancanta su yi aiki a Medipark .

Labarai Masu Nasaba

Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Yanke Hutu, Zai Dawo Abuja Gobe Talata

“Mun dauki matakan da suka kamata inda muna sa ran, nan da shekara biyar zuwa shida,za mu samar da kwararru 2,500 wadanda suka karanta al’amuran da suka shafi kula da laiyar al’umma, wadanda za su kasance sune ma’aikatan da ake bukata domin yin hakan.

Kara fadada jamai’ar harkar kula da lafiya

A watan Oktoba na wannan shekara majalisar zartarwa ta Jihar Legas ta amince da a kara fadada kwalejin koyon lamarin magunguna na jami’ar Jihar Legas,ta koma jami’ar koyon harkar magunguna ta Jihar Legas, zuwa jami’ar magunguna da da sauarn lamurran da suka shafi kiwon lafiya.

Kamar dai yadda Mista Abayomi ya yi karin haske, jami’ar za ta koyar da abubuwan da suka shafi kulawa da lafiyar al’umma tare da asibitin koyarwa na jami’ar Jihar Legas wanda zai kasance babban wurin da ake horarrwa.

Ya kara da cewa: “Babu gudu- babu- ja da baya dangane da maganar fadadawar wannan gwamnati ta riga ta dauri aniya. Mun samu wannan labari ne daga jaridar online ta Premium Times.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Mutum 10 Sun Mutu A Turmutsutsin Rabon Shinkafa A Abuja

Next Post

Xi Jinping Ya Jajantawa Shugaban Mozambique Sakamakon Mahaukaciyar Guguwar Chido Da Ta Aukawa Kasar

Related

Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 
Manyan Labarai

Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 

5 hours ago
Tinubu
Labarai

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Yanke Hutu, Zai Dawo Abuja Gobe Talata

6 hours ago
Sanata Natasha Za Ta Fuskanci Hukunci Daga Kwamitin Ɗa’a Na Majalisa
Labarai

Majalisar Dattawa Ce Kawai Za Ta Iya Dawo Da Sanata Natasha – Magatakardar Majalisa

7 hours ago
Ɗan Majalisar Tarayya Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Hare-haren Ta’addanci A Sakkwato 
Labarai

Ɗan Majalisar Tarayya Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Hare-haren Ta’addanci A Sakkwato 

8 hours ago
Neja
Labarai

Gwamnatin Neja Ta Musanta Rahoton Hana Da’awa A Jihar

9 hours ago
An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga Bunƙasa Ilimin Jami’a A Nijeriya
Labarai

An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga Bunƙasa Ilimin Jami’a A Nijeriya

9 hours ago
Next Post
Xi Jinping Ya Jajantawa Shugaban Mozambique Sakamakon Mahaukaciyar Guguwar Chido Da Ta Aukawa Kasar

Xi Jinping Ya Jajantawa Shugaban Mozambique Sakamakon Mahaukaciyar Guguwar Chido Da Ta Aukawa Kasar

LABARAI MASU NASABA

Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne

Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne

September 15, 2025
Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 

Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 

September 15, 2025
Tawagogin Sin Da Na Amurka Sun Sake Tattaunawa Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya A Rana Ta Biyu

Tawagogin Sin Da Na Amurka Sun Sake Tattaunawa Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya A Rana Ta Biyu

September 15, 2025
Tinubu

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Yanke Hutu, Zai Dawo Abuja Gobe Talata

September 15, 2025
Sabunta Cinikin Ba Da Hidima, Masu Zuba Jari Na Waje Suna Ganin “Damar Da Kowa Ke Bukata A Kowane Lungu Na Sin”

Sabunta Cinikin Ba Da Hidima, Masu Zuba Jari Na Waje Suna Ganin “Damar Da Kowa Ke Bukata A Kowane Lungu Na Sin”

September 15, 2025
Sanata Natasha Za Ta Fuskanci Hukunci Daga Kwamitin Ɗa’a Na Majalisa

Majalisar Dattawa Ce Kawai Za Ta Iya Dawo Da Sanata Natasha – Magatakardar Majalisa

September 15, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Shuka Kiyayya Da Tashin-Tashina A Tekun Kudancin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Shuka Kiyayya Da Tashin-Tashina A Tekun Kudancin Sin

September 15, 2025
Ɗan Majalisar Tarayya Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Hare-haren Ta’addanci A Sakkwato 

Ɗan Majalisar Tarayya Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Hare-haren Ta’addanci A Sakkwato 

September 15, 2025
Mujallar Qiushi Za Ta Wallafa Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Zurfafa Dunkulewar Kasuwannin Kasa Ta Bai Daya”

Mujallar Qiushi Za Ta Wallafa Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Zurfafa Dunkulewar Kasuwannin Kasa Ta Bai Daya”

September 15, 2025
Neja

Gwamnatin Neja Ta Musanta Rahoton Hana Da’awa A Jihar

September 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.