• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jami’ar MAU Ta Yaye Dalibai Dubu 5,545 A Yola

by Muh'd Shafi'u Saleh
1 year ago
in Ilimi, Labarai
0
Jami’ar MAU Ta Yaye Dalibai Dubu 5,545 A Yola
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri na jihar Adamawa, ya bukaci daliban da suka kammala karatu a jami’ar koyarwa ta Modibbo Adama da ke Yola (MAU), da su tashi tsaye da yin aiki tukuru, wajen tunkarar kalubalen da Nijeriya ke fuskanta a halin yanzu da nan gaba.

Fintiri wanda mataimakiyarsa Farfesa Kaletapwa Farauta ta wakilta, ya bayyana haka lokacin da yake jawabi a taron yaye daliban jami’ar karo na 28 ranar Asabar a Yola, ya ce jami’ar ta yi kokari na kyankyasa, da kuma yaye daliban da za su bayar da tallafin da kasa ke bukata.

  • Cutar Kyanda Ta Yi Ajalin Mutum 42 A Adamawa
  • Dan Majalisa Ya Kaddamar Da Ajujuwa 3 A Firamare A Adamawa

Ya ci gaba da cewa “dukkanmu mun taru ba kawai domin mu muku tafi kawai don kun samu nasara ba, amma sai don taya ku murna don samun kyakkyawar makoma mai dorewa,” in ji Fintiri.

Haka kuma gwamna Ahmadu Fintiri, ya taya mataimakin shugaban jami’ar Farfesa Abdullahi Liman, murnar kammala shekaru biyar na shugabancin jami’ar, ya kuma taya mataimakin shugaban jami’ar murnar shirya taron yaye dalibai sau uku a cikin shekaru biyar.

Da yake jawabin bude taron tunda farko shugaban jami’ar Sarkin Akwa Ibom Mai Martaba Okuku Uwa Umoh Adiaka na 3 kuma mai rike da sarautar karamar hukumar Obot Akara, ya taya daliban da aka yayen murna da nasarar da suka samu.

Labarai Masu Nasaba

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

Haka shima mataimakin shugaban jami’ar Farfesa Abdullahi Liman Tukur, ya amince da cewa ya cimma nasarorin ciyar da ci gaba da manufa da manufofin jami’ar ne da goyon baya, ya ce da ba zai samu ba idan bai samu hadin Kai da goyon baya ba.

Dalibai jimla dubu 5,545, suka kammala karatu a shekarar karatun ta 2022/3 a jami’ar, da suka hada da masu difloma 458, da 4,282 a fannin Digiri na farko, da zangon farko 53, zango na biyu 1,143 na sama, 2,376 a matakin kasa na biyu, zango uku 682 da digiri 28.

A bangaren digiri na farko, an kuma ba da takardar shaidar kammala digiri ga dalibai 41, masu digiri na biyu 630 da kuma Ph.D 134 a fannoni daban-daban.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AdamawaJami'a
ShareTweetSendShare
Previous Post

Duk Sanda Na Dora Biro Zan Yi Rubutu, Nishadi Da Annashuwa Na Lullube Zuciyata – Maryam

Next Post

‘Yan Mata Mu Yi Karatu Sannan Mu Kama Sana’a – Khadija Sambo

Related

Daurarru
Labarai

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

7 hours ago
Wutar lantarki
Labarai

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

9 hours ago
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka
Labarai

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

10 hours ago
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano
Manyan Labarai

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

11 hours ago
An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu
Labarai

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

13 hours ago
Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara
Labarai

Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara

14 hours ago
Next Post
‘Yan Mata Mu Yi Karatu Sannan Mu Kama Sana’a – Khadija Sambo

‘Yan Mata Mu Yi Karatu Sannan Mu Kama Sana’a - Khadija Sambo

LABARAI MASU NASABA

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

June 6, 2025
Wutar lantarki

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

June 6, 2025
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

June 6, 2025
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

June 6, 2025
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

June 6, 2025
An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.