• English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jami’ar MDD: Bikin Bazara Ya Zama Matattarar Baje Kolin Al’adun Sinawa Da Karfafa Alakar Kasashen Duniya

by CGTN Hausa and Sulaiman
9 months ago
MDD

Babbar darektar ofishin Majalisar Dinkin Duniya (MDD) da ke Nairobi, babban birnin kasar Kenya, watau UNON, Zainab Hawa Bangura, ta bayyana cewa Bikin Bazara na al’ummar Sinawa na da matukar muhimmanci wajen samar da fahimtar juna da karfafa dankon zumunci a duniya.

Ta bayyana hakan ne yayin wani shagalin bikin al’adun Sinawa a kasar ta Kenya da ya gudana a jiya Laraba.

  • Sin Ta Gabatar Da Karin Manufofin Gaggauta Bude Kofarta A Yankin Ciniki Cikin ’Yanci
  • Shirin Tallafinmu Ga Nijeriya A 2025 Zai Kai Ga Asalin Mabukata – Wakilin MDD

Bikin wanda aka gudanar a harabar UNON, ya baje kolin al’adu, da suka hada da wasannin tale jiki da tsalle-tsalle, da abincin Sinawa, da nune-nunen tufafin ado da zane-zane na gargajiya.

Bikin na rabin yini wanda UNON da ofishin jakadancin kasar Sin da ke Kenya da kuma babban gidan rediyo da telabijin na kasar Sin (CMG) suka dauki nauyin shiryawa, ya samu halartar manyan jami’an gwamnatin kasar, da jami’an diflomasiyya, da malamai da daliban jami’o’i, inda suka nuna farin ciki da bikin wanda ya karfafa cudanya a tsakanin al’adu.

Bangura ta kuma bayyana cewa, bikin bazara, wanda Kungiyar Kula da Ilimi da Kimiya da Al’adu ta Majalisar Dinkin Duniya (UNESCO) ta aminta da shi a hukumance, a ranar 4 ga watan Disamba, 2024, tare da sanya shi cikin jerin manyan al’adun bil’adama na bukukuwa, ya zama wata babbar alama ta al’adun Sinawa, da ke kara karfafa cudanya a tsakanin al’adu da wayewar kan duniya mabambanta.

LABARAI MASU NASABA

Duniya Ta Kara Ganin Bunkasuwar Sin a Lokacin Hutun Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar

An Samu Karuwar Sayayya Yayin Hutun Bikin Kafuwar Kasar Sin

Jami’ar ta MDD ta kuma jaddada muhimmancin rawar da cibiyoyin da suka kunshi al’ummomi daban-daban ke takawa wajen hada kan jama’a don gudanar da shagulgulan ire-iren wadannan bukukuwan, wadanda suke samar da daidaito da hadin gwiwa a duk duniya.

Ta kuma ta’allaka jigogin tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankalin duniya da ke kunshe a cikin bikin bazara da babban manufar MDD ta karfafa hadin kai da zaman tare mai dorewa a duniya. (Abdulrazaq Yahuza Jere)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Duniya Ta Kara Ganin Bunkasuwar Sin a Lokacin Hutun Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar
Daga Birnin Sin

Duniya Ta Kara Ganin Bunkasuwar Sin a Lokacin Hutun Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar

October 9, 2025
An Samu Karuwar Sayayya Yayin Hutun Bikin Kafuwar Kasar Sin
Daga Birnin Sin

An Samu Karuwar Sayayya Yayin Hutun Bikin Kafuwar Kasar Sin

October 9, 2025
Adadin Biyan Kudade Ta Intanet Yayin Hutun Bikin Kafuwar Jamhuriyar Jama’ar Sin Ya Kai Yuan Tiriliyan 13.26
Daga Birnin Sin

Adadin Biyan Kudade Ta Intanet Yayin Hutun Bikin Kafuwar Jamhuriyar Jama’ar Sin Ya Kai Yuan Tiriliyan 13.26

October 9, 2025
Next Post
Bankwana Da 2023: Radadin Cire Tallafin Mai

Farashin Man Fetur Ya Ƙaru A Abuja Da Legas

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya Ta Yi Asarar Ganga Miliyan 13.5 Na Ɗanyen Mai Ta Hanyar Sata Da Zagon-ƙasa – NEITI

Nijeriya Ta Yi Asarar Ganga Miliyan 13.5 Na Ɗanyen Mai Ta Hanyar Sata Da Zagon-ƙasa – NEITI

October 9, 2025
Duniya Ta Kara Ganin Bunkasuwar Sin a Lokacin Hutun Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar

Duniya Ta Kara Ganin Bunkasuwar Sin a Lokacin Hutun Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar

October 9, 2025
Fursunoni Ba Za Su Samu Damar Kada Kuri’a Ba A Zaben 2023 – INEC

Batun Umarnin Kotu Na Kama Tsohon Shugaban INEC Ƙage Ne Kawai – Shugaban Jam’iyyar AA 

October 9, 2025
An Samu Karuwar Sayayya Yayin Hutun Bikin Kafuwar Kasar Sin

An Samu Karuwar Sayayya Yayin Hutun Bikin Kafuwar Kasar Sin

October 9, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Zaɓi Farfesa Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC 

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Zaɓi Farfesa Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC 

October 9, 2025
Adadin Biyan Kudade Ta Intanet Yayin Hutun Bikin Kafuwar Jamhuriyar Jama’ar Sin Ya Kai Yuan Tiriliyan 13.26

Adadin Biyan Kudade Ta Intanet Yayin Hutun Bikin Kafuwar Jamhuriyar Jama’ar Sin Ya Kai Yuan Tiriliyan 13.26

October 9, 2025
SSANU Da NASU Sun Yi Zanga-Zanga A Abuja Kan Rashin Cika Alƙawarin Gwamnati

SSANU Da NASU Sun Yi Zanga-Zanga A Abuja Kan Rashin Cika Alƙawarin Gwamnati

October 9, 2025
An Umurci Manyan Makarantu Su Mayar Da Kuɗaɗen TETFund Da Ba Su Kashe Ba

An Umurci Manyan Makarantu Su Mayar Da Kuɗaɗen TETFund Da Ba Su Kashe Ba

October 9, 2025
Kotu Ta Ba Da Umarnin Kama Tsohon Shugaban INEC, Mahmood Yakubu, Kan Saɓa Umarninta

Kotu Ta Ba Da Umarnin Kama Tsohon Shugaban INEC, Mahmood Yakubu, Kan Saɓa Umarninta

October 9, 2025
Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

October 9, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.