• English
  • Business News
Tuesday, November 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jami’in LASTMA Na Bogi Da Ya Sato Mota Ya Shiga Hannu

by Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
LASTMA

An kama wani mutum mai suna Adejumo, da ake zargi da yin sojan gona na jami’in Hukumar Kula da Zirga-zirgar Ababen Hawa Ta Jihar Legas, da laifin janyo mota a Legas.

PUNCH Metro ta gano a wani faifan bidiyo da ke yawo a kafafen sada zumunta cewa wanda ake zargin ya tuko wata mota mai fentin LASTMA a jikinta kuma ana zarginsa da sato motar gami da janyo ta da sanyin safiya a unguwar Somolu da ke Legas.

  • Sarkin Musulmi Ga Malamai: Ku Rika Shawartar Masu Mulki Kan Shugabanci Nagari
  • Xi Ya Taya Wata Jami’a Murnar Cika Shekaru 70 Da Kafuwa, Sannan Zai Ba Da Jawabi A Yayin Bikin Bude CIFTIS Na 2023

A cikin faifan bidiyon, an ji wata mata da har yanzu ba a bayyana sunanta ba, mai yiwuwa ita ce mamallakiyar motar kirar Acura MDD, tana ihun cewa an sace motar ta ne ta hanyar amfani da motar jawo motoci ta LASTMA.

Ta ce, sandar da aka makala a jikin motar domin janyo ta ce ta karye, sannan direban motar ya fita ya gudu bayan da mazauna garin suka yi masa ihun barawo.

“Ban taba tsammanin cewa za a yi amfani da motar janyo motoci a sace mota ba. Alhamdu lillah, kawai sai jama’ armu suka tashi suka fara ihu, yayin da mutane suka yi ta ihu sai barayin suka ruga da gudu suka bar komai nasu a wurin,” in ji matar.

LABARAI MASU NASABA

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi

‘Yansanda Sun Kama Mutum Hudu Da Ake Zargi Da Aikata Muggan Laifuka A Yobe

An ga motar da aka janyo ta kakare a bayan sandar da aka makala sarkar janyo motar ya ta karye.

Da yake bayani a cikin wata sanarwa da ya fitar a daren jiya, Daraktan hulda da wayar da kan jama’a na LASTMA, Adebayo Taofik, ya ce an kama direban motar.

Adebayo ya ce, “Direban motar da ya tuko motar janyo motocin ba jami’in LASTMA ba ne. Yana da kyau a sanar da jama’a, musamman masu ababen hawa cewa an kama direban, Adejumo, kuma a yanzu haka yana ofishin ‘yansanda na Pedro domin ci gaba da bincike.”

Ya kara da cewa bincike ya nuna cewa “Direban motar da aka kama ya yi kama da daya daga cikin masu safarar motocin LASTMA da katin shaida na bogi da tambarin LASTMA na jabu.”

Ya kara da cewa Babban Manajan Hukumar LASTMA, Mista Bolaji Oreagba, ya roki jama’a da su yi hattara da miyagu masu kokarin bata sunan hukumar.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi
Kotu Da Ɗansanda

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi

October 4, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Kama Mutum Hudu Da Ake Zargi Da Aikata Muggan Laifuka A Yobe

October 4, 2025
Yaki Da Miyagun Kwayoyi: Kamfanin LEADERSHIP Da NDLEA Sun Kulla Kawance
Kotu Da Ɗansanda

NDLEA Ta Farmaki Masu Safarar Muggan Kwayoyi A Sassan Nijeriya

September 27, 2025
Next Post
Sin

Xi Ya Sanar Da Matakan Kara Bude Kofa A Fannin Samar Da Hidimomi Yayin Bude Baje Kolin CIFTIS Na 2023

LABARAI MASU NASABA

China Ta Gargaɗi Amurka Kan Tsoma Baki A Harkokin Nijeriya

China Ta Gargaɗi Amurka Kan Tsoma Baki A Harkokin Nijeriya

November 4, 2025
2023: Me Ya Sa Ake Rububin Wike?

Atiku Ya Fice Daga PDP Saboda Na Ƙi Bari Ya Lalata Mana Jam’iyya – Wike

November 4, 2025
Dalilin Da Ya Sa Sanatoci Ba Su Goyi Bayana Ba Lokacin Da Aka Dakatar Da Ni – Natasha

Dalilin Da Ya Sa Sanatoci Ba Su Goyi Bayana Ba Lokacin Da Aka Dakatar Da Ni – Natasha

November 4, 2025
Kalaman Trump A Kan Nijeriya Abun Damuwa Ne – Peter Obi 

Kalaman Trump A Kan Nijeriya Abun Damuwa Ne – Peter Obi 

November 4, 2025
Jami’an Tsaro Sun Dawo Da Fasfo Ɗin Sanata Natasha Bayan Ƙwace Shi A Abuja

Natasha Ta Zargi Akpabio Da Sanya Jami’an Tsaro Su Ƙwace Mata Fasfo A Filin Jirgin Saman Abuja 

November 4, 2025
Masu Kashe Mutane A Kudu Maso Gabas Kiristoci Ne – Soludo

Masu Kashe Mutane A Kudu Maso Gabas Kiristoci Ne – Soludo

November 4, 2025
Ribadu Ya Gana Da Hafsoshin Tsaro Biyo Bayan Kalaman Trump 

Ribadu Ya Gana Da Hafsoshin Tsaro Biyo Bayan Kalaman Trump 

November 4, 2025
Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin

Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin

November 3, 2025
Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

November 3, 2025
An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

November 3, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.