• Leadership Hausa
Sunday, June 4, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jami’in Tanzania: Ka’idojin Sin Na Hulda Da Afrika Ka’idoji Ne Na Bai Daya Na Bangarorin Biyu

by CMG Hausa
2 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Jami’in Tanzania: Ka’idojin Sin Na Hulda Da Afrika Ka’idoji Ne Na Bai Daya Na Bangarorin Biyu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Sama Jannati Na Kumbon Shenzhou-15 Sun Dawo Beijing

Tawagar Sojin Injiniya Ta Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Kasar Sin Ta Tallafawa Kongo Kinshasa Ta Fuskar Aikin Ceto

Mamban majalisar dokokin kasar Tanzania, Vita Kawawa, ya ce ka’idojin kasar Sin na nuna sahihanci da samar da sakamako na hakika da kulla dangantaka da kyakkyakwan fata da kuma jajircewarta wajen ganin an cimma nasara da muradu na bai daya, ba ka’idoji da burin kasar na raya huldarta da kasahen Afrika ba ne kadai, ka’idoji ne na bai daya na bangarorin biyu.

Vita Kawawa wanda kuma shi ne shugaban kwamitin kula da harkokin waje da tsaro na majalisar, ya bayyana haka ne yayin da yake halartar wani taron karawa juna sani domin cika shekaru 10 da ziyarar da shugaba Xi Jinping na kasar Sin ya kai kasar da kuma kafuwar wadancan ka’idoji.

A cewarsa, karkashin wadancan ka’idoji da jajircewa, Sin da Tanzania, sun gudanar da hadin gwiwa mai amfani da samar da moriyar ta zahiri ga Tanzania. Ya kuma bayyana fatan ganin dangantakar kasashen biyu ta kara samun babban ci gaba da samar da moriya ga al’ummominsu. (Fa’iza Mustapha)

 

ShareTweetSendShare
Previous Post

NDLEA Ta Cafke Wani Fitaccen Dan Kasuwa Da Hodar Iblis Zuwa Kasar Waje

Next Post

2023: Za A Fara Kidayar Jama’a Da Gidaje 3, Ga Watan Mayu – Gwamnati

Related

‘Yan Sama Jannati Na Kumbon Shenzhou-15 Sun Dawo Beijing
Daga Birnin Sin

‘Yan Sama Jannati Na Kumbon Shenzhou-15 Sun Dawo Beijing

9 mins ago
Tawagar Sojin Injiniya Ta Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Kasar Sin Ta Tallafawa Kongo Kinshasa Ta Fuskar Aikin Ceto
Daga Birnin Sin

Tawagar Sojin Injiniya Ta Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Kasar Sin Ta Tallafawa Kongo Kinshasa Ta Fuskar Aikin Ceto

1 hour ago
Me Ya Sa BRICS Ke Kara Samun Karbuwa Daga Kasashen Duniya
Daga Birnin Sin

Me Ya Sa BRICS Ke Kara Samun Karbuwa Daga Kasashen Duniya

3 hours ago
Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Gina Tsarin Wayewar Kan Kasar Sin Mai Dacewa Da Zamani
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Gina Tsarin Wayewar Kan Kasar Sin Mai Dacewa Da Zamani

21 hours ago
Ziyarar Shugaba Xi Jinping A Wuraren Al’adun Sin Tana Da Babbar Ma’ana
Daga Birnin Sin

Ziyarar Shugaba Xi Jinping A Wuraren Al’adun Sin Tana Da Babbar Ma’ana

22 hours ago
Sin Ta Jaddada Kira Ga Sassan Masu Ruwa Da Tsaki A Rikicin Sudan Da Su Gaggauta Dakatar Da Bude Wuta
Daga Birnin Sin

Sin Ta Jaddada Kira Ga Sassan Masu Ruwa Da Tsaki A Rikicin Sudan Da Su Gaggauta Dakatar Da Bude Wuta

23 hours ago
Next Post
2023: Za A Fara Kidayar Jama’a Da Gidaje 3, Ga Watan Mayu – Gwamnati

2023: Za A Fara Kidayar Jama'a Da Gidaje 3, Ga Watan Mayu - Gwamnati

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Na Ganawa Da TUC Kan Cire Tallafin Mai

Gwamnatin Tarayya Na Ganawa Da TUC Kan Cire Tallafin Mai

June 4, 2023
‘Yan Sama Jannati Na Kumbon Shenzhou-15 Sun Dawo Beijing

‘Yan Sama Jannati Na Kumbon Shenzhou-15 Sun Dawo Beijing

June 4, 2023
Hajjin Bana: Adadin Alhazan Nijeriya A Saudiyya A Yanzun Ya kai 24,324 

Hajjin Bana: Adadin Alhazan Nijeriya A Saudiyya A Yanzun Ya kai 24,324 

June 4, 2023
Tawagar Sojin Injiniya Ta Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Kasar Sin Ta Tallafawa Kongo Kinshasa Ta Fuskar Aikin Ceto

Tawagar Sojin Injiniya Ta Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Kasar Sin Ta Tallafawa Kongo Kinshasa Ta Fuskar Aikin Ceto

June 4, 2023
Ana Bin Jihar Kano Bashin Sama Da Naira Biliyan 240, Inji Abba Gida-gida 

Gwamna Yusuf Ya Kori Jami’an Cibiyar Alhazan Kananan Hukumomi 44 Na Jihar Kano

June 4, 2023
Me Ya Sa BRICS Ke Kara Samun Karbuwa Daga Kasashen Duniya

Me Ya Sa BRICS Ke Kara Samun Karbuwa Daga Kasashen Duniya

June 4, 2023
Sana’ar Kwalliya

Sana’ar Kwalliya

June 4, 2023
Ranar Muhalli Ta Duniya: Kwanturolan NIS Na Jihar Ribas Ya Gargadi Jami’ai Kan Gurbata Muhalli

Ranar Muhalli Ta Duniya: Kwanturolan NIS Na Jihar Ribas Ya Gargadi Jami’ai Kan Gurbata Muhalli

June 4, 2023
Mutane 18 Sun Mutu A Wani Hatsarin Mota A Kano

Mutane 18 Sun Mutu A Wani Hatsarin Mota A Kano

June 4, 2023
Takaitaccen Tarihin Ka’idojin Rubutun Hausa (II)

Takaitaccen Tarihin Ka’idojin Rubutun Hausa (II)

June 4, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.