• English
  • Business News
Wednesday, September 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jam’iyyar PDP A Kebbi Ta Shirya Tarbar Dan Takarar Shugaban Kasa, Atiku Abubakar

by Sulaiman and Umar Faruk
3 years ago
in Siyasa
0
Jam’iyyar PDP A Kebbi Ta Shirya Tarbar Dan Takarar Shugaban Kasa, Atiku Abubakar
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jam’iyyar PDP reshen jihar Kebbi ta bayyana cewa ta shirya tsaf domin tarbar dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar, Atiku Abubakar, GCON, a ranar 12 ga watan Nuwamba a jihar.

Da yake jawabi ga manema labarai a Birnin Kebbi, babban birnin jihar, Barista Kabiru Tanimu Turaki SAN, mamba a kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP (BOT) ya ce makasudin taron nasu shi ne duba shirye-shiryen karbar dan takararsu na shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar.

  • 2023: Hotunan Atiku Sun Yi Batan-Dabo A Motocin Yakin Neman Zaben PDP A Jihar Ribas

Barista Kabiru Turaki, wanda tsohon ministan ayyuka na musamman ne, ya ce makasudin taron shi ne duba shirye-shiryen karbar dan takararsu na shugaban kasa.

Ya ce: “Abin da za a yi a yau shi ne duba shirye-shiryen karbar dan takararmu na shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, GCON, Wazirin Adamawa, wanda ake sa ran zai ziyarce mu a nan Kebbi a ranar Asabar 12 ga watan Nuwamba, 2022 don gudanar da yakin neman zaben shugaban kasa ga al’ummar jihar.

Haka kuma, Barista Turaki ya tunatar da cewa ziyarar da Atiku ya kai jihar Kebbi a shekarar 2019 ita ce mafi kyau da aka taba samu a kasar nan, yayin da ya kuma ba da tabbacin jam’iyyar ta kuduri aniyar yiwa maziyartan liyafar da ta dace fiye da ziyarar da ya kawo a baya.

Labarai Masu Nasaba

Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago

Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

“Don haka kudurinmu a yau shi ne mu ma mu rubanya adadin mutane, mun zauna mun kafa kwamitocin da za su yi aiki awa 24 daga yanzu har zuwan sa da kuma tafiyarsa a ranakun 12 da 13 ga Nuwamba, 2022.

“Daga nan za mu ziyarci filin wasa na Birnin Kebbi domin duba irin ayyukan da ake yi a can.

“Don haka muna so mu tabbatar wa ‘yan Nijeriya da mambobin kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa cewa shugabancin jam’iyyar PDP a jihar Kebbi a shirye yake ya karbi dan takararta na shugaban kasa,, a Jihar kebbi, in ji shi”.

Daga karshe, Barista Kabiru Turaki SAN, ya lissafa kwamitocin da suka hada da; babban kwamitin da tsohon Janar Ishaya Bamaiyi zai jagoranta, kwamitin wurin, kwamitin tsaro, kwamitin masauki, kwamitin sufuri, kwamitin nishaɗi da kwamitin yada labarai.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kudin Shigar Kamfanonin Gwamnatin Sin A Rubu’i Uku Na Farkon Bana Ya Karu Da Kaso 10.9 Bisa Dari

Next Post

Xi Jinping Jagoran Sabon Tafarki

Related

Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago
Siyasa

Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago

2 days ago
Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)
Siyasa

Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

2 days ago
APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC
Siyasa

APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC

3 days ago
PDP Ta Dage Kan Gudanar Da Taronta Duk Da Sabbin Sharuɗɗan Da Ɓangaren Wike Ya Gindaya
Siyasa

PDP Ta Dage Kan Gudanar Da Taronta Duk Da Sabbin Sharuɗɗan Da Ɓangaren Wike Ya Gindaya

4 days ago
INEC Ta Amince Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC
Manyan Labarai

INEC Ta Amince Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

7 days ago
APC Ce Ke Kai Mana Hari Saboda Siyasa – Malami
Manyan Labarai

APC Ce Ke Kai Mana Hari Saboda Siyasa – Malami

1 week ago
Next Post
Xi Jinping Jagoran Sabon Tafarki

Xi Jinping Jagoran Sabon Tafarki

LABARAI MASU NASABA

Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

September 17, 2025
Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

September 17, 2025
Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi

Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi

September 17, 2025
Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

September 16, 2025
Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

September 16, 2025
Sauye-sauyen Manufofin Gwamnati Na Iya Hana Masu HND Zuwa NYSC

An Yi Garkuwa Da Wani Mai Hidimar Ƙasa Da Ɗalibi A Jos

September 16, 2025
Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawar Keke-da-keke Kan Batutuwan Cinikayya Da Manhajar TikTok

Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawar Keke-da-keke Kan Batutuwan Cinikayya Da Manhajar TikTok

September 16, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

September 16, 2025
Sin Da Ghana Na Fadada Hadin Gwiwa A Bangaren Ciniki Da Zuba Jari

Sin Da Ghana Na Fadada Hadin Gwiwa A Bangaren Ciniki Da Zuba Jari

September 16, 2025
Sojoji

Sojoji Sun Harbe Wasu ‘Yan Ta’adda 2 A Taraba

September 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.