ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, November 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jam’iyyar PDP Za Ta Kawo Mafita Ga Matsalolin Da Aka Jefa Kasar Nan -Abubakar Danburam

by Ibrahim Muhammad
3 years ago
PDP

Dan takarar Majalisar Dattawa na Kano ta tsakiya. Dokta Abubakar Nuhu Danburam ya ce jam’iyyarsu ta PDP ita ce za ta kawo mafita daga matsalolin da jam’iyya mai mulki ta jefa al’ummar kasar nan.

Ya bayyana haka ne da ya ke zantawa da ‘yan jarida a Kano a lokacin da jam’yyar me karbar Sanata Shekarau da ya yi kome cikintan ranar Litinin.

  • Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Keta Ka’idojin Fitar Da Kayayyaki
  • Malam Ina So A Taimaka Mun Da Maganin Damuwa Da Bakin Ciki?

Danburam ya yi nuni da cewa kafin zuwan shugaban kasa Buhari kan karagar mulki ba irin abinda bai fada ba na nuna gazawar jam’iyyar PDP, hakan tasa al’ummar kasar nan suka yi masa kyakkyawan zato suka zabe shi wanda yanzu sun dawo suna da na sani.

ADVERTISEMENT

Ya ce, yanzu komai ya sakwarkwace a kasar nan ga rashin tsaro da yawan hauhawar farashin kayan abinci ga faduwar darajar Naira ga kuma dinbim basussuka da ake ciyowa, harkar ilimi ya tabarbare malaman jami’a na yajin aiki.

Dakta Abubakar Nuhu ya ce a baya da PDP ke mulki duk babu irin wadannan matsalolin, mstsalar Boko Haram da aka samu a yankin Arewa ta Gabas an yi kokarin kau dashi lokacin Goodluck amma amma zuwan wannan Gwamnatin sai abin ya dada ta’azzara ya mamaye kusan jahohin Arewa ana kashe mutane da sace su Iowa na cikin fargaba.

LABARAI MASU NASABA

Babu Wani Abu Kuskure Ga Sojan Da Ya Yi Sa-in-sa Da Ministan FCT – Matawalle

Majalisar Tarayya Za Ta Binciki Masaƙa Ta Kaduna Da Sauran Gine-ginen Gwamnati 11,000 Da Aka Yi Watsi Da Su

Ya ce har Gwamnatin PDP ta gama mulki abinci baya gagarar bukatar talaka, amma yanzu buhun shinkafa da aka sayarwa a baya N7,000 yanzu ana saida buhu sama da N30,000 da kyar talaka ke iya ciyar da kansa.

Harkar ilimi ya tabarbare duk wani abu da jama’a za su sami sauki babu, don haka al’ummar kasar nan su baiwa takarar Atiku goyon baya wanda yana da manufofi da zai dawo da kasar nan cikin hayyacinta.

Dakta Abubakar Nuhu Danburan ya yi nuni da cewa dukkan ‘yan majalisun Dattawa da suka wakilci Kano ta tsakiya musammnan ma tsofaffin Gwamnoni ba abinda suka kawo mata na cigaba, sun yi zaman dumama kujera ne.

A matsayinsa na tsohon dan majalisar tarayya na karamar hukumar Birnin Kano kowa yasan irin rawar da ya taka wajen kawo kuduri da kuma gudanar da muhimman ayyuka na cigaba.

Wannan takara da yake na sanata a Kano ta tsakiya za ta zama alkhairi ga cigaban Kano da kasa baki daya.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Babu Wani Abu Kuskure Ga Sojan Da Ya Yi Sa-in-sa Da Ministan FCT – Matawalle
Labarai

Babu Wani Abu Kuskure Ga Sojan Da Ya Yi Sa-in-sa Da Ministan FCT – Matawalle

November 13, 2025
Majalisar Tarayya Za Ta Binciki Masaƙa Ta Kaduna Da Sauran Gine-ginen Gwamnati 11,000 Da Aka Yi Watsi Da Su
Manyan Labarai

Majalisar Tarayya Za Ta Binciki Masaƙa Ta Kaduna Da Sauran Gine-ginen Gwamnati 11,000 Da Aka Yi Watsi Da Su

November 13, 2025
Lambar Yabo Da LEADERSHIP Ta Ba Mu, Ta Ƙara Zaburar Da Mu – Gwamna Sule
Manyan Labarai

Lambar Yabo Da LEADERSHIP Ta Ba Mu, Ta Ƙara Zaburar Da Mu – Gwamna Sule

November 13, 2025
Next Post
Kasuwar Mile 12 Ta Na Jagorantar Hadin Kan ‘Yan Kasuwar Jihar Legas

Kasuwar Mile 12 Ta Na Jagorantar Hadin Kan ‘Yan Kasuwar Jihar Legas

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya Za Ta Buga Gasar Kofin Duniya Na Shekarar 2026 – Gusau

Nijeriya Za Ta Buga Gasar Kofin Duniya Na Shekarar 2026 – Gusau

November 13, 2025
‘Yan Wasan Ƙwallon Ƙafa 10 Da Za Su Iya Buga Gasar Cin Kofin Duniya Ta Ƙarshe A 2026

‘Yan Wasan Ƙwallon Ƙafa 10 Da Za Su Iya Buga Gasar Cin Kofin Duniya Ta Ƙarshe A 2026

November 13, 2025
Babu Wani Abu Kuskure Ga Sojan Da Ya Yi Sa-in-sa Da Ministan FCT – Matawalle

Babu Wani Abu Kuskure Ga Sojan Da Ya Yi Sa-in-sa Da Ministan FCT – Matawalle

November 13, 2025
Majalisar Tarayya Za Ta Binciki Masaƙa Ta Kaduna Da Sauran Gine-ginen Gwamnati 11,000 Da Aka Yi Watsi Da Su

Majalisar Tarayya Za Ta Binciki Masaƙa Ta Kaduna Da Sauran Gine-ginen Gwamnati 11,000 Da Aka Yi Watsi Da Su

November 13, 2025
Lambar Yabo Da LEADERSHIP Ta Ba Mu, Ta Ƙara Zaburar Da Mu – Gwamna Sule

Lambar Yabo Da LEADERSHIP Ta Ba Mu, Ta Ƙara Zaburar Da Mu – Gwamna Sule

November 13, 2025
Zaɓen 2027: Jam’iyyar ADC ta Ƙaddamar Da Kwamitin Sake Fasalinta A Kaduna

Zaɓen 2027: Jam’iyyar ADC ta Ƙaddamar Da Kwamitin Sake Fasalinta A Kaduna

November 12, 2025
Sin Ta Bukaci Japan Ta Daina Yi Wa Masu Fafutukar “‘Yancin Kan Taiwan” Ingiza Mai Kantu Ruwa

Sin Ta Bukaci Japan Ta Daina Yi Wa Masu Fafutukar “‘Yancin Kan Taiwan” Ingiza Mai Kantu Ruwa

November 12, 2025
Gwamnati Ta Janye Buƙatar Amfani Da Harshen Gida Wurin Koyarwa A Makarantu 

Gwamnati Ta Janye Buƙatar Amfani Da Harshen Gida Wurin Koyarwa A Makarantu 

November 12, 2025
Peng Liyuan Da Sarauniya Letizia Ta Spain Sun Ziyarci Cibiyar Kula Da Nakasassu A Beijing

Peng Liyuan Da Sarauniya Letizia Ta Spain Sun Ziyarci Cibiyar Kula Da Nakasassu A Beijing

November 12, 2025
Madalla Da Sabon Binciken Jami’ar Nankai Ta Kasar Sin Kan Mata Marasa Haihuwa

Madalla Da Sabon Binciken Jami’ar Nankai Ta Kasar Sin Kan Mata Marasa Haihuwa

November 12, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.