• English
  • Business News
Thursday, October 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jam’iyyar PDP Za Ta Kawo Mafita Ga Matsalolin Da Aka Jefa Kasar Nan -Abubakar Danburam

by Ibrahim Muhammad
3 years ago
PDP

Dan takarar Majalisar Dattawa na Kano ta tsakiya. Dokta Abubakar Nuhu Danburam ya ce jam’iyyarsu ta PDP ita ce za ta kawo mafita daga matsalolin da jam’iyya mai mulki ta jefa al’ummar kasar nan.

Ya bayyana haka ne da ya ke zantawa da ‘yan jarida a Kano a lokacin da jam’yyar me karbar Sanata Shekarau da ya yi kome cikintan ranar Litinin.

  • Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Keta Ka’idojin Fitar Da Kayayyaki
  • Malam Ina So A Taimaka Mun Da Maganin Damuwa Da Bakin Ciki?

Danburam ya yi nuni da cewa kafin zuwan shugaban kasa Buhari kan karagar mulki ba irin abinda bai fada ba na nuna gazawar jam’iyyar PDP, hakan tasa al’ummar kasar nan suka yi masa kyakkyawan zato suka zabe shi wanda yanzu sun dawo suna da na sani.

Ya ce, yanzu komai ya sakwarkwace a kasar nan ga rashin tsaro da yawan hauhawar farashin kayan abinci ga faduwar darajar Naira ga kuma dinbim basussuka da ake ciyowa, harkar ilimi ya tabarbare malaman jami’a na yajin aiki.

Dakta Abubakar Nuhu ya ce a baya da PDP ke mulki duk babu irin wadannan matsalolin, mstsalar Boko Haram da aka samu a yankin Arewa ta Gabas an yi kokarin kau dashi lokacin Goodluck amma amma zuwan wannan Gwamnatin sai abin ya dada ta’azzara ya mamaye kusan jahohin Arewa ana kashe mutane da sace su Iowa na cikin fargaba.

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Yi Wa Shugabannin Tsaro Ado Da Sabbin Muƙamai

Sheikh Gumi Ya Yabi Tinubu Kan Afuwar Da Ya Yi Wa Maryam Sanda 

Ya ce har Gwamnatin PDP ta gama mulki abinci baya gagarar bukatar talaka, amma yanzu buhun shinkafa da aka sayarwa a baya N7,000 yanzu ana saida buhu sama da N30,000 da kyar talaka ke iya ciyar da kansa.

Harkar ilimi ya tabarbare duk wani abu da jama’a za su sami sauki babu, don haka al’ummar kasar nan su baiwa takarar Atiku goyon baya wanda yana da manufofi da zai dawo da kasar nan cikin hayyacinta.

Dakta Abubakar Nuhu Danburan ya yi nuni da cewa dukkan ‘yan majalisun Dattawa da suka wakilci Kano ta tsakiya musammnan ma tsofaffin Gwamnoni ba abinda suka kawo mata na cigaba, sun yi zaman dumama kujera ne.

A matsayinsa na tsohon dan majalisar tarayya na karamar hukumar Birnin Kano kowa yasan irin rawar da ya taka wajen kawo kuduri da kuma gudanar da muhimman ayyuka na cigaba.

Wannan takara da yake na sanata a Kano ta tsakiya za ta zama alkhairi ga cigaban Kano da kasa baki daya.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tinubu Ya Yi Wa Shugabannin Tsaro Ado Da Sabbin Muƙamai
Labarai

Tinubu Ya Yi Wa Shugabannin Tsaro Ado Da Sabbin Muƙamai

October 30, 2025
Sheikh Gumi Ya Yabi Tinubu Kan Afuwar Da Ya Yi Wa Maryam Sanda 
Manyan Labarai

Sheikh Gumi Ya Yabi Tinubu Kan Afuwar Da Ya Yi Wa Maryam Sanda 

October 30, 2025
Yadda Ta Gudana A Taron Karɓar Ƴan Majalisa Shida Da Suka Koma APC
Manyan Labarai

Yadda Ta Gudana A Taron Karɓar Ƴan Majalisa Shida Da Suka Koma APC

October 30, 2025
Next Post
Kasuwar Mile 12 Ta Na Jagorantar Hadin Kan ‘Yan Kasuwar Jihar Legas

Kasuwar Mile 12 Ta Na Jagorantar Hadin Kan ‘Yan Kasuwar Jihar Legas

LABARAI MASU NASABA

Barcelona Na Shirin Ɗauko Victor Osimhen Na Galatasaray

Barcelona Na Shirin Ɗauko Victor Osimhen Na Galatasaray

October 30, 2025
Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya

Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya

October 30, 2025
Tinubu Ya Yi Wa Shugabannin Tsaro Ado Da Sabbin Muƙamai

Tinubu Ya Yi Wa Shugabannin Tsaro Ado Da Sabbin Muƙamai

October 30, 2025
Bunkasar Fannin Kirkire-Kirkiren Fasahohi Na Sin Alheri Ne Ga Dukkanin Duniya Ba Barazana Ba

Bunkasar Fannin Kirkire-Kirkiren Fasahohi Na Sin Alheri Ne Ga Dukkanin Duniya Ba Barazana Ba

October 30, 2025
Sheikh Gumi Ya Yabi Tinubu Kan Afuwar Da Ya Yi Wa Maryam Sanda 

Sheikh Gumi Ya Yabi Tinubu Kan Afuwar Da Ya Yi Wa Maryam Sanda 

October 30, 2025
Yadda Ta Gudana A Taron Karɓar Ƴan Majalisa Shida Da Suka Koma APC

Yadda Ta Gudana A Taron Karɓar Ƴan Majalisa Shida Da Suka Koma APC

October 30, 2025
Majalisar Dattawa Ta Tabbatar Da Bernard Doro A Matsayin Ministan Harkokin Jin Ƙai

Majalisar Dattawa Ta Tabbatar Da Bernard Doro A Matsayin Ministan Harkokin Jin Ƙai

October 30, 2025
Wata 3 Da Naɗin Shugaban APC, Sunan Yilwatda Har Yanzu Na Nan A Matsayin Minista A Shafin Ma’aikatar

Wata 3 Da Naɗin Shugaban APC, Sunan Yilwatda Har Yanzu Na Nan A Matsayin Minista A Shafin Ma’aikatar

October 30, 2025
Tinubu Ya Nada Musa Aliyu A Matsayin Shugaban ICPC

Tinubu Ya Amince Da Ƙara Harajin Shigo Da Man Fetur Da Dizal Zuwa Kashi 15

October 30, 2025
Sin Za Ta Harba Kumbon Shenzhou-21

Sin Za Ta Harba Kumbon Shenzhou-21

October 30, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.