• English
  • Business News
Tuesday, September 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jarin Da Ake Zubawa A Fannin Bincike Da Samar Da Ci Gaban Manyan Kamfanoni Mallakar Gwamnatin Sin Ya Haura Yuan Tiriliyan 1

by CGTN Hausa and Sulaiman
10 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Jarin Da Ake Zubawa A Fannin Bincike Da Samar Da Ci Gaban Manyan Kamfanoni Mallakar Gwamnatin Sin Ya Haura Yuan Tiriliyan 1
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rahotanni daga manema labarai na kafar CMG ta kasar Sin, na cewa jarin da ake zubawa a fannin bincike, da samar da ci gaban manyan kamfanoni mallakar gwamnatin kasar Sin, ya haura yuan tiriliyan daya cikin shekaru 2 a jere.

 

An fitar da bayanan hakan ne yayin dandali na 7, na kamfanonin kasar Sin, wanda ya gudana a baya bayan nan a birnin Beijing. Yayin gudanar da dandalin, hukumar jagoranci da sanya ido kan kadarori mallakin gwamnatin tsakiyar kasar Sin, wadda ke karkashin majalissar gudanarwa ta Sin, ta fitar da rahoto mai taken “Rahoto game da ci gaba mai inganci na manyan kamfanonin gwamnati na shekarar 2024,” wanda ya yi bayani dalla-dalla game da sabbin nasarori da manyan kamfanoni mallakar gwamnatin kasar Sin suka cimma a shekarun baya bayan nan.

  • Me Ya Sa Kasar Sin Ta Shirya Bikin CIIE?
  • Tinubu Zai Halarci Taron Haɗin Gwiwar Larabawa Da Musulmai A Saudiya

Game da hakan, mataimakin darakta a hukumar Tan Zuojun, ya ce a bara, jarin da aka zuba a sassan sabbin masana’antu masu matukar fa’ida, ya karu da kaso 32.1% a shekara, yayin da ribar da suka samar ta haura yuan tiriliyan 10.

 

Labarai Masu Nasaba

An Kai Jirgin Ceto Na Farko Na Kasar Sin Yankin Tsakiyar Kasar

Sin Ta Samu Karuwar Kaso 9.9 Na Sabbin Kamfanoni Masu Jarin Waje A Bara

Kaza lika, tsakanin watan Janairu da Satumban bana, jarin da aka zuba a fannin ya karu da kaso 17.6% a shekara, wanda ya kai kusa kaso 40% na jimillar jarin da aka zuba a daukacin kamfanoni mallakin gwamnatin tsakiyar kasar, wanda hakan ya taka muhimmiyar rawa wajen ingiza samar da hajoji masu nagarta.

 

Tan Zuojun, ya kara da cewa, a nan gaba hukumarsa za ta mayar da hankali ga bunkasa manufofin samar da sabbin hajoji masu inganci, da ingiza bunkasar masana’antu, da amfani da ci gaban kimiyya da fasaha. Har ila yau, za a aiwatar da matakan ingiza kirkire-kirkire, da cimma gajiyar basira, da bullo da sabbin masana’antu, da sabbin dabarun samar da ci gaban su. (mai fassara: Saminu)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Kasar Sin Ta Tallafawa Malawi Da Abinci

Next Post

Tun Kafin A Samu Masana’antar Kannywood Nake Harkar Fim – Lilisco

Related

An Kai Jirgin Ceto Na Farko Na Kasar Sin Yankin Tsakiyar Kasar
Daga Birnin Sin

An Kai Jirgin Ceto Na Farko Na Kasar Sin Yankin Tsakiyar Kasar

31 minutes ago
Sin Ta Samu Karuwar Kaso 9.9 Na Sabbin Kamfanoni Masu Jarin Waje A Bara
Daga Birnin Sin

Sin Ta Samu Karuwar Kaso 9.9 Na Sabbin Kamfanoni Masu Jarin Waje A Bara

37 minutes ago
Nazarin CGTN: Cin Gajiyar Damarmaki Tare Da Samun Sakamakon Moriyar Juna Ta Hanyar Yin Komai A Bude
Daga Birnin Sin

Nazarin CGTN: Cin Gajiyar Damarmaki Tare Da Samun Sakamakon Moriyar Juna Ta Hanyar Yin Komai A Bude

2 hours ago
Kasar Sin Ta Samar Da Kaso 30 Na Jimillar Kason Ci Gaban Masana’antun Duniya A Tsakanin 2021 Zuwa 2025
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Samar Da Kaso 30 Na Jimillar Kason Ci Gaban Masana’antun Duniya A Tsakanin 2021 Zuwa 2025

2 hours ago
Xi Ya Aike Da Martanin Wasika Ga Wakilan Malamai Na Musamman Don Karfafa Musu Gwiwa
Daga Birnin Sin

Xi Ya Aike Da Martanin Wasika Ga Wakilan Malamai Na Musamman Don Karfafa Musu Gwiwa

5 hours ago
Kasar Sin Ta Zama Wurin Da Aka Fi Zaba Domin Warware Takaddamar Cinikayya Da Ta Shafi Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Zama Wurin Da Aka Fi Zaba Domin Warware Takaddamar Cinikayya Da Ta Shafi Kasa Da Kasa

1 day ago
Next Post
Tun Kafin A Samu Masana’antar Kannywood Nake Harkar Fim – Lilisco

Tun Kafin A Samu Masana'antar Kannywood Nake Harkar Fim - Lilisco

LABARAI MASU NASABA

IATF 2025: Zamfara A Shirye Ta Ke Wajen Maraba Da Masu Zuba Jari – Gwamna Lawal 

IATF 2025: Zamfara A Shirye Ta Ke Wajen Maraba Da Masu Zuba Jari – Gwamna Lawal 

September 9, 2025
An Kai Jirgin Ceto Na Farko Na Kasar Sin Yankin Tsakiyar Kasar

An Kai Jirgin Ceto Na Farko Na Kasar Sin Yankin Tsakiyar Kasar

September 9, 2025
Sin Ta Samu Karuwar Kaso 9.9 Na Sabbin Kamfanoni Masu Jarin Waje A Bara

Sin Ta Samu Karuwar Kaso 9.9 Na Sabbin Kamfanoni Masu Jarin Waje A Bara

September 9, 2025
Nijeriya Ta Rasa Tikitin Kai Tsaye Na Zuwa Gasar Kofin Duniya 

Nijeriya Ta Rasa Tikitin Kai Tsaye Na Zuwa Gasar Kofin Duniya 

September 9, 2025
Nazarin CGTN: Cin Gajiyar Damarmaki Tare Da Samun Sakamakon Moriyar Juna Ta Hanyar Yin Komai A Bude

Nazarin CGTN: Cin Gajiyar Damarmaki Tare Da Samun Sakamakon Moriyar Juna Ta Hanyar Yin Komai A Bude

September 9, 2025
Kasar Sin Ta Samar Da Kaso 30 Na Jimillar Kason Ci Gaban Masana’antun Duniya A Tsakanin 2021 Zuwa 2025

Kasar Sin Ta Samar Da Kaso 30 Na Jimillar Kason Ci Gaban Masana’antun Duniya A Tsakanin 2021 Zuwa 2025

September 9, 2025
Rundunar ‘Yansanda Ta Kama Mutum 9 Da Harsasai 4,264 Da Muggan Makamai A Nasarawa 

Rundunar ‘Yansanda Ta Kama Mutum 9 Da Harsasai 4,264 Da Muggan Makamai A Nasarawa 

September 9, 2025
NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN

Babu Shirin Gaggawa Wajen Fara Aiwatar Da Harajin Kashi 5 Na Man Fetur – Minista

September 9, 2025
Xi Ya Aike Da Martanin Wasika Ga Wakilan Malamai Na Musamman Don Karfafa Musu Gwiwa

Xi Ya Aike Da Martanin Wasika Ga Wakilan Malamai Na Musamman Don Karfafa Musu Gwiwa

September 9, 2025
MDD Ta Yi Allah-wadai Da Harin Boko Haram A Bama

MDD Ta Yi Allah-wadai Da Harin Boko Haram A Bama

September 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.