ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, December 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jihar Kano Za Ta Hada Kai Da FCAPT Domin Bunkasa Fasahar Noma – Aminu Gwarzo

by Mustapha Ibrahim
2 years ago
FCAPT

Mataimakin gwamnan Jihar Kano, Kwamared Aminu Abdussalam Gwarzo ya bayyana cewa gwamnatin Jihar Kano karkashin jagorancin Injiniya Abba Kabir Yusuf za ta hada kai da kwalejin bunkasa fasahar noma na zamani ta gwamnatin tarayya da ke Kono domin inganta harkokin noma.

Mataimakin gwamnan ya bayana hakan ne a lokacin da shugaban kwalejin bunkasa fasahar noma (FCAPT), Dakta Muhammad Yushau Gwaram ya jagoranci kungiyoyin bunkasa tattalin arzikin al’umma suka ziyarci mataimakin gwamnan Kano a fadar gwamnatin jihar ranar Alhamis da ta gabata.
Kwamared Abdussalam Gwarzo ya ce gwamnati Kano karkashin ma’aikatar bunkasa aikin gona ta Jihar Kano, irinsu KANARDA da kamfanin KASCO za su yi aiki kafada da kafada domin samar da ci gaba ta fuskar noma da kuma tsare-tsare na dawo da hukumar siye da siyarwa na amfanin gona wajen samar da kyakyawan yanayi da manoman Jihar Kano za su amfana.

  • Rusau: Kotu Ta Ci Tarar Gwamnatin Kano Naira Miliyan 2

Shi ma shugaban kwalejin FCAPT, Dakta Gwaram ya ce bisa la’akari da cewa kashi 70 na mutanan Jihar Kano sun dogara ne da aikin gona, don haka ne kwalejin ke neman hadin kan gwamnati wajen warware matsalolin da suka addabi manoma, kamar karancin taki da kuma tsadar kayayyaki da sauran matsaloli da manoma ke fuskanta na a ganin an warwaresu.

ADVERTISEMENT

Ya ce a bangaran kwalejin, yanzu haka sun samar da na’urar sarrafa timatur wanda za a ajiyeshi har shekara guda, sannan suna horar da matasa dabarun noma na zamani domin samun sana’a ta dogaro da kai a wannan lokaci.

A karshe ya yaba wa mataimakin gwamnan kan karbar da ya yi wa wannan ayari na kungiyoyi wanda suka yi taro, wanda shi ne karo na uku a Kano kamar yadda Majalisar Dinkin Duniya ta ranar domin tunawa da irin wadanan kungiyoyi na bunkasa tattalin arzikin al’umma.

LABARAI MASU NASABA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja
Manyan Labarai

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta
Manyan Labarai

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka
Ra'ayi Riga

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Next Post
Bidiyon Dala: Gwamnatin Kano Ta Hayo Lauya Femi Falana Don Tunkarar Shari’ar Dala

Bidiyon Dala: Gwamnatin Kano Ta Hayo Lauya Femi Falana Don Tunkarar Shari’ar Dala

LABARAI MASU NASABA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

December 21, 2025
Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

December 21, 2025
Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.