• English
  • Business News
Friday, May 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jihar Kano Za Ta Hada Kai Da FCAPT Domin Bunkasa Fasahar Noma – Aminu Gwarzo

by Mustapha Ibrahim
2 years ago
in Labarai
0
Jihar Kano Za Ta Hada Kai Da FCAPT Domin Bunkasa Fasahar Noma – Aminu Gwarzo
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mataimakin gwamnan Jihar Kano, Kwamared Aminu Abdussalam Gwarzo ya bayyana cewa gwamnatin Jihar Kano karkashin jagorancin Injiniya Abba Kabir Yusuf za ta hada kai da kwalejin bunkasa fasahar noma na zamani ta gwamnatin tarayya da ke Kono domin inganta harkokin noma.

Mataimakin gwamnan ya bayana hakan ne a lokacin da shugaban kwalejin bunkasa fasahar noma (FCAPT), Dakta Muhammad Yushau Gwaram ya jagoranci kungiyoyin bunkasa tattalin arzikin al’umma suka ziyarci mataimakin gwamnan Kano a fadar gwamnatin jihar ranar Alhamis da ta gabata.
Kwamared Abdussalam Gwarzo ya ce gwamnati Kano karkashin ma’aikatar bunkasa aikin gona ta Jihar Kano, irinsu KANARDA da kamfanin KASCO za su yi aiki kafada da kafada domin samar da ci gaba ta fuskar noma da kuma tsare-tsare na dawo da hukumar siye da siyarwa na amfanin gona wajen samar da kyakyawan yanayi da manoman Jihar Kano za su amfana.

  • Rusau: Kotu Ta Ci Tarar Gwamnatin Kano Naira Miliyan 2

Shi ma shugaban kwalejin FCAPT, Dakta Gwaram ya ce bisa la’akari da cewa kashi 70 na mutanan Jihar Kano sun dogara ne da aikin gona, don haka ne kwalejin ke neman hadin kan gwamnati wajen warware matsalolin da suka addabi manoma, kamar karancin taki da kuma tsadar kayayyaki da sauran matsaloli da manoma ke fuskanta na a ganin an warwaresu.

Ya ce a bangaran kwalejin, yanzu haka sun samar da na’urar sarrafa timatur wanda za a ajiyeshi har shekara guda, sannan suna horar da matasa dabarun noma na zamani domin samun sana’a ta dogaro da kai a wannan lokaci.

A karshe ya yaba wa mataimakin gwamnan kan karbar da ya yi wa wannan ayari na kungiyoyi wanda suka yi taro, wanda shi ne karo na uku a Kano kamar yadda Majalisar Dinkin Duniya ta ranar domin tunawa da irin wadanan kungiyoyi na bunkasa tattalin arzikin al’umma.

Labarai Masu Nasaba

Rashin Tsaro Da Raba Wa Manoma Kayan Aiki Kan Lokaci Na Baraza Ga Wadata Kasa Da Abinci

Faɗuwar Farashi: Masu Ɓoye Abinci Don Ya Yi Tsada, Asara Kawai Suke Ƙirgawa , In Ji BUA


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Musabbabin Rashin Karkon Shugabanin Jam’iyyu A Mukamansu

Next Post

Bidiyon Dala: Gwamnatin Kano Ta Hayo Lauya Femi Falana Don Tunkarar Shari’ar Dala

Related

Rashin Tsaro Da Raba Wa Manoma Kayan Aiki Kan Lokaci Na Baraza Ga Wadata Kasa Da Abinci
Labarai

Rashin Tsaro Da Raba Wa Manoma Kayan Aiki Kan Lokaci Na Baraza Ga Wadata Kasa Da Abinci

2 hours ago
Faɗuwar Farashi: Masu Ɓoye Abinci Don Ya Yi Tsada, Asara Kawai Suke Ƙirgawa , In Ji BUA
Manyan Labarai

Faɗuwar Farashi: Masu Ɓoye Abinci Don Ya Yi Tsada, Asara Kawai Suke Ƙirgawa , In Ji BUA

10 hours ago
Majalisa Ta Yi Watsi Da Ƙudirin Dokar Karɓa-karɓa A Kujerar Shugaban Ƙasa A Tsakanin Shiyyoyin Nijeriya
Labarai

Majalisar Wakilai Za Ta Binciki Yadda Aka Samu Mummunan Sakamakon Jarabawar UTME 2025

12 hours ago
HOTO: Ofishin Tsohon Shugaban Kasa Shagari Bayan Shekara 42
Labarai

HOTO: Ofishin Tsohon Shugaban Kasa Shagari Bayan Shekara 42

14 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

16 hours ago
An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi
Labarai

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

18 hours ago
Next Post
Bidiyon Dala: Gwamnatin Kano Ta Hayo Lauya Femi Falana Don Tunkarar Shari’ar Dala

Bidiyon Dala: Gwamnatin Kano Ta Hayo Lauya Femi Falana Don Tunkarar Shari’ar Dala

LABARAI MASU NASABA

Abin  Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (1)

Abin  Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (1)

May 16, 2025
Rashin Tsaro Da Raba Wa Manoma Kayan Aiki Kan Lokaci Na Baraza Ga Wadata Kasa Da Abinci

Rashin Tsaro Da Raba Wa Manoma Kayan Aiki Kan Lokaci Na Baraza Ga Wadata Kasa Da Abinci

May 16, 2025
Kasar Sin Ta Yanke Shawarar Hana Taiwan Halartar Babban Taron WHO Na Bana

Kasar Sin Ta Yanke Shawarar Hana Taiwan Halartar Babban Taron WHO Na Bana

May 15, 2025
Faɗuwar Farashi: Masu Ɓoye Abinci Don Ya Yi Tsada, Asara Kawai Suke Ƙirgawa , In Ji BUA

Faɗuwar Farashi: Masu Ɓoye Abinci Don Ya Yi Tsada, Asara Kawai Suke Ƙirgawa , In Ji BUA

May 15, 2025
Sin Ta Bukaci Amurka Ta Dakatar Da Harajin Sashe Na 232

Sin Ta Bukaci Amurka Ta Dakatar Da Harajin Sashe Na 232

May 15, 2025
Xi Ya Taya Shugaban Togo Murnar Karbar Ragamar Shugabanci

Xi Ya Taya Shugaban Togo Murnar Karbar Ragamar Shugabanci

May 15, 2025
Majalisa Ta Yi Watsi Da Ƙudirin Dokar Karɓa-karɓa A Kujerar Shugaban Ƙasa A Tsakanin Shiyyoyin Nijeriya

Majalisar Wakilai Za Ta Binciki Yadda Aka Samu Mummunan Sakamakon Jarabawar UTME 2025

May 15, 2025
Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Yi Karin Haske Kan Huldar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Yi Karin Haske Kan Huldar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

May 15, 2025
An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe

An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe

May 15, 2025
HOTO: Ofishin Tsohon Shugaban Kasa Shagari Bayan Shekara 42

HOTO: Ofishin Tsohon Shugaban Kasa Shagari Bayan Shekara 42

May 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.