• English
  • Business News
Saturday, June 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jihar Kano Za Ta Hada Kai Da FCAPT Domin Bunkasa Fasahar Noma – Aminu Gwarzo

by Mustapha Ibrahim
2 years ago
in Labarai
0
Jihar Kano Za Ta Hada Kai Da FCAPT Domin Bunkasa Fasahar Noma – Aminu Gwarzo
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mataimakin gwamnan Jihar Kano, Kwamared Aminu Abdussalam Gwarzo ya bayyana cewa gwamnatin Jihar Kano karkashin jagorancin Injiniya Abba Kabir Yusuf za ta hada kai da kwalejin bunkasa fasahar noma na zamani ta gwamnatin tarayya da ke Kono domin inganta harkokin noma.

Mataimakin gwamnan ya bayana hakan ne a lokacin da shugaban kwalejin bunkasa fasahar noma (FCAPT), Dakta Muhammad Yushau Gwaram ya jagoranci kungiyoyin bunkasa tattalin arzikin al’umma suka ziyarci mataimakin gwamnan Kano a fadar gwamnatin jihar ranar Alhamis da ta gabata.
Kwamared Abdussalam Gwarzo ya ce gwamnati Kano karkashin ma’aikatar bunkasa aikin gona ta Jihar Kano, irinsu KANARDA da kamfanin KASCO za su yi aiki kafada da kafada domin samar da ci gaba ta fuskar noma da kuma tsare-tsare na dawo da hukumar siye da siyarwa na amfanin gona wajen samar da kyakyawan yanayi da manoman Jihar Kano za su amfana.

  • Rusau: Kotu Ta Ci Tarar Gwamnatin Kano Naira Miliyan 2

Shi ma shugaban kwalejin FCAPT, Dakta Gwaram ya ce bisa la’akari da cewa kashi 70 na mutanan Jihar Kano sun dogara ne da aikin gona, don haka ne kwalejin ke neman hadin kan gwamnati wajen warware matsalolin da suka addabi manoma, kamar karancin taki da kuma tsadar kayayyaki da sauran matsaloli da manoma ke fuskanta na a ganin an warwaresu.

Ya ce a bangaran kwalejin, yanzu haka sun samar da na’urar sarrafa timatur wanda za a ajiyeshi har shekara guda, sannan suna horar da matasa dabarun noma na zamani domin samun sana’a ta dogaro da kai a wannan lokaci.

A karshe ya yaba wa mataimakin gwamnan kan karbar da ya yi wa wannan ayari na kungiyoyi wanda suka yi taro, wanda shi ne karo na uku a Kano kamar yadda Majalisar Dinkin Duniya ta ranar domin tunawa da irin wadanan kungiyoyi na bunkasa tattalin arzikin al’umma.

Labarai Masu Nasaba

Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato

Shahararren Ɗan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Musabbabin Rashin Karkon Shugabanin Jam’iyyu A Mukamansu

Next Post

Bidiyon Dala: Gwamnatin Kano Ta Hayo Lauya Femi Falana Don Tunkarar Shari’ar Dala

Related

Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato
Labarai

Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato

3 hours ago
Shahararren Ɗan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu
Manyan Labarai

Shahararren Ɗan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

4 hours ago
Abubuwan Da Tsofaffin Shugabannin Nijeriya Suka Fuskanta Bayan Barin Mulki
Manyan Labarai

Abubuwan Da Tsofaffin Shugabannin Nijeriya Suka Fuskanta Bayan Barin Mulki

15 hours ago
JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don Ɗaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa
Ilimi

JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don Ɗaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa

16 hours ago
Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka
Manyan Labarai

Ganduje Ya Ajiye Shugabancin Jam’iyyar APC

17 hours ago
Yunwa Da Talauci Ne Ke Barazana Ga Harkar Tsaro A Kasar Nan — NSA, CDS
Labarai

Yunwa Da Talauci Ne Ke Barazana Ga Harkar Tsaro A Kasar Nan — NSA, CDS

20 hours ago
Next Post
Bidiyon Dala: Gwamnatin Kano Ta Hayo Lauya Femi Falana Don Tunkarar Shari’ar Dala

Bidiyon Dala: Gwamnatin Kano Ta Hayo Lauya Femi Falana Don Tunkarar Shari’ar Dala

LABARAI MASU NASABA

Wace Nahiya Ce Ta Fi Iya Ƙwallon Ƙafa Tsakanin Turai Da Kudancin Amurka?

Wace Nahiya Ce Ta Fi Iya Ƙwallon Ƙafa Tsakanin Turai Da Kudancin Amurka?

June 28, 2025
Ƙasashen Afrika 10 Da Suka Fi Girman Kasafin Kudi A 2025

Ƙasashen Afrika 10 Da Suka Fi Girman Kasafin Kudi A 2025

June 28, 2025
Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato

Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato

June 28, 2025
Shahararren Ɗan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

Shahararren Ɗan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

June 28, 2025
Hoton Tallan Taliyar Indomie

Indomie Ta Kaddamar Da Shirin Gangamin Abinci Mai Gina Jiki Na ‘Ingantaccen Abinci Domin Nasara’

June 28, 2025
Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su

Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su

June 27, 2025
Sin Da Amurka Sun Tabbatar Da Bayanan Tsarin Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma Yayin Tattaunawar Cinikayya A Geneva

Sin Da Amurka Sun Tabbatar Da Bayanan Tsarin Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma Yayin Tattaunawar Cinikayya A Geneva

June 27, 2025
Sojojin DRC: Ƴan Tawayen M23 Sun Kashe Fararen Hula 17

Sojojin DRC: Ƴan Tawayen M23 Sun Kashe Fararen Hula 17

June 27, 2025
Leicester City Ta Sallami Ruud van Nistelrooy A Matsayin Kocinta

Leicester City Ta Sallami Ruud van Nistelrooy A Matsayin Kocinta

June 27, 2025
Xinjiang Ta Bude Hanyar Jigilar Kayayyaki Ta Kasa Da Kasa Zuwa Afirka Ta Farko

Xinjiang Ta Bude Hanyar Jigilar Kayayyaki Ta Kasa Da Kasa Zuwa Afirka Ta Farko

June 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.