• English
  • Business News
Tuesday, November 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kaddamar Da Ofishin NIS Na Ilesa Zai Kara Habaka Aikin Fasfo Ga ‘Yan Nijeriya – Isah Jere

by Sulaiman
3 years ago
NIS

Shugaban Hukumar Kula Da Shige Da Fice ta Ƙasa (NIS), Idris Isah Jere ya bayyana cewa ƙaddamar da ofishin fasfo na Ilesa da ke Jihar Legas zai ƙara saukaka samar da fasfo ga ‘Yan Nijeriya.

A jawabin da ya gabatar a wurin ƙaddamarwar, CGI Idris Isah Jere ya bayyana cewa, “Ina farin ciki da rana irin ta yau – Talata 28 ga watan Maris da muka zo wannan gari na Ilesa don kaddamar da cibiyar yin Fasfo na zamani.

“A farkon shigarmu wannan ofis na shugabancin hukumar NIS, na bayyana karara cewa NIS karkashin kulawata za ta yi kokarin samar da ingantattun tsaruka da ayyuka ga al’ummarmu kasa. Na bayyana fannoni Uku da zan fi mayar da hankali kansu, wadanda suka hada da kaddamar da cibiyoyin fasfo na zamani, kula da kan iyaka da walwalar jami’anmu.”

  • Buhari Ya Kaddamar Da Fara Hakar Danyen Mai A Jihar Nasarawa

Har ila yau, ya ƙara da cewa, Hukumar NIS ta himmatu wajen samar da ayyuka da tsaruka da zai dace da bukatun al’ummarmu tare da yin amfani da kayan ayyukanmu ta yadda suka fi cancanta. Gudanar da ingataccen fasfo na zamani (e-Passport) yana da mahimmanci sosai ga yunkurinmu na isar da ayyukan hukumarmu ta yadda yafi dacewa ga ‘yan kasarmu.

“Ina da yakinin cewa, samar da wannan cibiya zata rage jinkirin da ake samu wajen yin fasfo. Don haka ina ba masu bukatar samun fasfo da su bi ka’idodin da aka gindaya don gudanar da fasfo din cikin sauki da walwala, su tura bukatar mallakar fasfo din a manhajar Intanet, su biya kudi ta (https://www.passport.immigration.gov.ng) tare da tabbatar da cewa bayanan fasfo dinsu ya yi daidai da wanda ke kan bayanan katin shaidar zama dan kasa (NIN) din su don guje wa jinkiri sabida rashin daidaituwa na bayanan.

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Umarci Ma’aikatar Ilimi Ta Kawo Ƙarshen Yajin Aikin ASUU

2027: Ko Kano Ta Zauna Lafiya Ko Ta Hautsine, Sai Mun Sauke Gwamna Abba — Shugaban APC

 

“A yau, Ilesa ta shiga sahun manyan cibiyoyin yin fasfo na duniya kamar kasashen Kanada, Burtaniya da Amurka wadanda suka yi nasarar komawa bangaren ingantaccen tsarin fasfo na zamani (e-Passport)”. Ya bayyana

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

tinubu
Labarai

Tinubu Ya Umarci Ma’aikatar Ilimi Ta Kawo Ƙarshen Yajin Aikin ASUU

November 4, 2025
2027: Ko Kano Ta Zauna Lafiya Ko Ta Hautsine, Sai Mun Sauke Gwamna Abba — Shugaban APC
Labarai

2027: Ko Kano Ta Zauna Lafiya Ko Ta Hautsine, Sai Mun Sauke Gwamna Abba — Shugaban APC

November 4, 2025
Karancin Abinci: Kofar Ofishin Tinubu A Rufe Take, Har Wasu Ministoci Ba Su Iya Ganinsa – Ndume 
Labarai

Zargin Kisan Kiyashi Ga Kiristoci: Trump Bai San Ƙalubalen Tsaron Da Najeriya Ke Ciki Ba — Ndume

November 4, 2025
Next Post
Angola Ta Yabawa Ingancin Sabon Filin Jirgin Sama Da Kamfanin Sin Ke Ginawa A Kasar

Angola Ta Yabawa Ingancin Sabon Filin Jirgin Sama Da Kamfanin Sin Ke Ginawa A Kasar

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

November 4, 2025
tinubu

Tinubu Ya Umarci Ma’aikatar Ilimi Ta Kawo Ƙarshen Yajin Aikin ASUU

November 4, 2025
Sin Na Goyon Bayan Najeriya Wajen Jagorantar Al’ummarta Zuwa Hawa Turbar Neman Ci Gaba Daidai Da Yanayin Kasar

Sin Na Goyon Bayan Najeriya Wajen Jagorantar Al’ummarta Zuwa Hawa Turbar Neman Ci Gaba Daidai Da Yanayin Kasar

November 4, 2025
2027: Ko Kano Ta Zauna Lafiya Ko Ta Hautsine, Sai Mun Sauke Gwamna Abba — Shugaban APC

2027: Ko Kano Ta Zauna Lafiya Ko Ta Hautsine, Sai Mun Sauke Gwamna Abba — Shugaban APC

November 4, 2025
Li Qiang Ya Zanta Da Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya

Li Qiang Ya Zanta Da Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya

November 4, 2025
Karancin Abinci: Kofar Ofishin Tinubu A Rufe Take, Har Wasu Ministoci Ba Su Iya Ganinsa – Ndume 

Zargin Kisan Kiyashi Ga Kiristoci: Trump Bai San Ƙalubalen Tsaron Da Najeriya Ke Ciki Ba — Ndume

November 4, 2025
Tsohon Jami’in Diflomasiyyar Nijar: Baje Kolin CIIE Muhimmin Dandali Ne Na Bunkasa Hadin Gwiwa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

Tsohon Jami’in Diflomasiyyar Nijar: Baje Kolin CIIE Muhimmin Dandali Ne Na Bunkasa Hadin Gwiwa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

November 4, 2025
Zulum Ya Raba Motocin Sintiri 63 Ga Hukumomin Tsaro A Borno

Zulum Ya Raba Motocin Sintiri 63 Ga Hukumomin Tsaro A Borno

November 4, 2025
Shugaban Xi Ya Gana Da Firaministan Rasha

Shugaban Xi Ya Gana Da Firaministan Rasha

November 4, 2025
China Ta Gargaɗi Amurka Kan Tsoma Baki A Harkokin Nijeriya

China Ta Gargaɗi Amurka Kan Tsoma Baki A Harkokin Nijeriya

November 4, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.