ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin: Amurka Ce Sanadin Matsalolin Abinci A Duniya

by CMG Hausa
4 years ago
Sin

Zhao Lijian, kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin, ya bayyana a wajen taron manema labarai da ya gudana a yau Litinin cewa, kasar Amurka ce ta haifar da dukkan matsalolin abinci da duniya ta fuskanta a lokutan baya.

A yanayin da ake ciki a halin yanzu, ya kamata al’ummun kasa da kasa su yi aiki tare, wajen tabbatar da zaman lafiya, da shirya tattaunawa, da samar da kyakkyawan yanayin da zai taimaka wajen warware matsalolin abinci da duniyar ke fuskanta. Ruruta wuta, da sanya takunkumai ba tare da kakkautawa ba, hakan ba zai taimaka wajen daidaita yanayin da ake ciki a shiyya ba, sai dai ma ya kara ta’azzara matsalar abincin da ake fama da ita.

A baya bayan nan, shugaban kasar Senegal, kana shugaban karba-karba na kungiyar tarayyar Afrika AU, ya ce takunkuman da kasashen yammacin duniya ke kakabawa Rasha sun yi matukar shafar yanayin samar da abinci a Afrika. Shirin samar da abinci na MDD a kwanan nan yayi gargadin cewa, mai yiwuwa ne bil adama ya fuskanci matsalar karancin abinci mafi muni da ba a taba gani ba tun bayan yakin duniya na II.

ADVERTISEMENT

A yayin da yake amsa tambayoyin manema labarai dangane da wannan, Zhao Lijian ya bayyana cewa, “A hakika dai, kasar Amurka ce sanadin matsalolin abincin da duniya ta fuskanta a lokutan baya.

Kasar Amurka da wasu tsirarrun kasashe suke rike tsarin cinikayyar abinci ta duniya, sun kafa wani tsarin ‘babakere a fannin abinci’, sun lahanta yanayin farashin abinci a kasa da kasa, kuma suna cigaba da samun kazamar riba ta hanyar tsawwala farashin abincin da haifar da mummunan karancin abincin a duniya.

LABARAI MASU NASABA

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

Yayin da kasar Amurkar ke zargin wasu kasashe da tara hatsi, tana kuma umartar wasu kasashen da su bude ma’ajiyar abincinsu kuma su fitar da hatsin, kasar bata taba rage yawan hatsin da take amfani da su wajen samar da makamashi.

A lokaci guda kuma, tana amfanin da wannan damar wajen tsawwala farashin hatsi domin cimma wata moriya ta kashin kai. Wannan halayyar rashin kirki ne.”(Ahmad)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara
Daga Birnin Sin

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka
Daga Birnin Sin

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

December 20, 2025
Next Post
Shugabar Sashen Lura Da Halittu Ta MDD Ta Yaba Nasarorin Da Sin Ta Samu A Fannin Kare Muhalli

Shugabar Sashen Lura Da Halittu Ta MDD Ta Yaba Nasarorin Da Sin Ta Samu A Fannin Kare Muhalli

LABARAI MASU NASABA

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

December 21, 2025
Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.