• English
  • Business News
Friday, May 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin: Amurka Ce Sanadin Matsalolin Abinci A Duniya

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin: Amurka Ce Sanadin Matsalolin Abinci A Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Zhao Lijian, kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin, ya bayyana a wajen taron manema labarai da ya gudana a yau Litinin cewa, kasar Amurka ce ta haifar da dukkan matsalolin abinci da duniya ta fuskanta a lokutan baya.

A yanayin da ake ciki a halin yanzu, ya kamata al’ummun kasa da kasa su yi aiki tare, wajen tabbatar da zaman lafiya, da shirya tattaunawa, da samar da kyakkyawan yanayin da zai taimaka wajen warware matsalolin abinci da duniyar ke fuskanta. Ruruta wuta, da sanya takunkumai ba tare da kakkautawa ba, hakan ba zai taimaka wajen daidaita yanayin da ake ciki a shiyya ba, sai dai ma ya kara ta’azzara matsalar abincin da ake fama da ita.

A baya bayan nan, shugaban kasar Senegal, kana shugaban karba-karba na kungiyar tarayyar Afrika AU, ya ce takunkuman da kasashen yammacin duniya ke kakabawa Rasha sun yi matukar shafar yanayin samar da abinci a Afrika. Shirin samar da abinci na MDD a kwanan nan yayi gargadin cewa, mai yiwuwa ne bil adama ya fuskanci matsalar karancin abinci mafi muni da ba a taba gani ba tun bayan yakin duniya na II.

A yayin da yake amsa tambayoyin manema labarai dangane da wannan, Zhao Lijian ya bayyana cewa, “A hakika dai, kasar Amurka ce sanadin matsalolin abincin da duniya ta fuskanta a lokutan baya.

Kasar Amurka da wasu tsirarrun kasashe suke rike tsarin cinikayyar abinci ta duniya, sun kafa wani tsarin ‘babakere a fannin abinci’, sun lahanta yanayin farashin abinci a kasa da kasa, kuma suna cigaba da samun kazamar riba ta hanyar tsawwala farashin abincin da haifar da mummunan karancin abincin a duniya.

Labarai Masu Nasaba

Kasar Sin Ta Yanke Shawarar Hana Taiwan Halartar Babban Taron WHO Na Bana

Sin Ta Bukaci Amurka Ta Dakatar Da Harajin Sashe Na 232

Yayin da kasar Amurkar ke zargin wasu kasashe da tara hatsi, tana kuma umartar wasu kasashen da su bude ma’ajiyar abincinsu kuma su fitar da hatsin, kasar bata taba rage yawan hatsin da take amfani da su wajen samar da makamashi.

A lokaci guda kuma, tana amfanin da wannan damar wajen tsawwala farashin hatsi domin cimma wata moriya ta kashin kai. Wannan halayyar rashin kirki ne.”(Ahmad)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Zaben Fidda Gwani: Gwamnonin APC Sun Mika Sunan Mutum 5 Buhari Ya Zabi 1 A Ciki

Next Post

Shugabar Sashen Lura Da Halittu Ta MDD Ta Yaba Nasarorin Da Sin Ta Samu A Fannin Kare Muhalli

Related

Kasar Sin Ta Yanke Shawarar Hana Taiwan Halartar Babban Taron WHO Na Bana
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yanke Shawarar Hana Taiwan Halartar Babban Taron WHO Na Bana

5 hours ago
Sin Ta Bukaci Amurka Ta Dakatar Da Harajin Sashe Na 232
Daga Birnin Sin

Sin Ta Bukaci Amurka Ta Dakatar Da Harajin Sashe Na 232

7 hours ago
Xi Ya Taya Shugaban Togo Murnar Karbar Ragamar Shugabanci
Daga Birnin Sin

Xi Ya Taya Shugaban Togo Murnar Karbar Ragamar Shugabanci

7 hours ago
Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Yi Karin Haske Kan Huldar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Yi Karin Haske Kan Huldar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

9 hours ago
An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe
Daga Birnin Sin

An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe

10 hours ago
Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako
Daga Birnin Sin

Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

11 hours ago
Next Post
Shugabar Sashen Lura Da Halittu Ta MDD Ta Yaba Nasarorin Da Sin Ta Samu A Fannin Kare Muhalli

Shugabar Sashen Lura Da Halittu Ta MDD Ta Yaba Nasarorin Da Sin Ta Samu A Fannin Kare Muhalli

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Yanke Shawarar Hana Taiwan Halartar Babban Taron WHO Na Bana

Kasar Sin Ta Yanke Shawarar Hana Taiwan Halartar Babban Taron WHO Na Bana

May 15, 2025
Faɗuwar Farashi: Masu Ɓoye Abinci Don Ya Yi Tsada, Asara Kawai Suke Ƙirgawa , In Ji BUA

Faɗuwar Farashi: Masu Ɓoye Abinci Don Ya Yi Tsada, Asara Kawai Suke Ƙirgawa , In Ji BUA

May 15, 2025
Sin Ta Bukaci Amurka Ta Dakatar Da Harajin Sashe Na 232

Sin Ta Bukaci Amurka Ta Dakatar Da Harajin Sashe Na 232

May 15, 2025
Xi Ya Taya Shugaban Togo Murnar Karbar Ragamar Shugabanci

Xi Ya Taya Shugaban Togo Murnar Karbar Ragamar Shugabanci

May 15, 2025
Majalisa Ta Yi Watsi Da Ƙudirin Dokar Karɓa-karɓa A Kujerar Shugaban Ƙasa A Tsakanin Shiyyoyin Nijeriya

Majalisar Wakilai Za Ta Binciki Yadda Aka Samu Mummunan Sakamakon Jarabawar UTME 2025

May 15, 2025
Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Yi Karin Haske Kan Huldar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Yi Karin Haske Kan Huldar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

May 15, 2025
An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe

An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe

May 15, 2025
HOTO: Ofishin Tsohon Shugaban Kasa Shagari Bayan Shekara 42

HOTO: Ofishin Tsohon Shugaban Kasa Shagari Bayan Shekara 42

May 15, 2025
Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

May 15, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

May 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.