• English
  • Business News
Friday, June 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin: Amurka Ce Sanadin Matsalolin Abinci A Duniya

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin: Amurka Ce Sanadin Matsalolin Abinci A Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Zhao Lijian, kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin, ya bayyana a wajen taron manema labarai da ya gudana a yau Litinin cewa, kasar Amurka ce ta haifar da dukkan matsalolin abinci da duniya ta fuskanta a lokutan baya.

A yanayin da ake ciki a halin yanzu, ya kamata al’ummun kasa da kasa su yi aiki tare, wajen tabbatar da zaman lafiya, da shirya tattaunawa, da samar da kyakkyawan yanayin da zai taimaka wajen warware matsalolin abinci da duniyar ke fuskanta. Ruruta wuta, da sanya takunkumai ba tare da kakkautawa ba, hakan ba zai taimaka wajen daidaita yanayin da ake ciki a shiyya ba, sai dai ma ya kara ta’azzara matsalar abincin da ake fama da ita.

A baya bayan nan, shugaban kasar Senegal, kana shugaban karba-karba na kungiyar tarayyar Afrika AU, ya ce takunkuman da kasashen yammacin duniya ke kakabawa Rasha sun yi matukar shafar yanayin samar da abinci a Afrika. Shirin samar da abinci na MDD a kwanan nan yayi gargadin cewa, mai yiwuwa ne bil adama ya fuskanci matsalar karancin abinci mafi muni da ba a taba gani ba tun bayan yakin duniya na II.

A yayin da yake amsa tambayoyin manema labarai dangane da wannan, Zhao Lijian ya bayyana cewa, “A hakika dai, kasar Amurka ce sanadin matsalolin abincin da duniya ta fuskanta a lokutan baya.

Kasar Amurka da wasu tsirarrun kasashe suke rike tsarin cinikayyar abinci ta duniya, sun kafa wani tsarin ‘babakere a fannin abinci’, sun lahanta yanayin farashin abinci a kasa da kasa, kuma suna cigaba da samun kazamar riba ta hanyar tsawwala farashin abincin da haifar da mummunan karancin abincin a duniya.

Labarai Masu Nasaba

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

Yayin da kasar Amurkar ke zargin wasu kasashe da tara hatsi, tana kuma umartar wasu kasashen da su bude ma’ajiyar abincinsu kuma su fitar da hatsin, kasar bata taba rage yawan hatsin da take amfani da su wajen samar da makamashi.

A lokaci guda kuma, tana amfanin da wannan damar wajen tsawwala farashin hatsi domin cimma wata moriya ta kashin kai. Wannan halayyar rashin kirki ne.”(Ahmad)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Zaben Fidda Gwani: Gwamnonin APC Sun Mika Sunan Mutum 5 Buhari Ya Zabi 1 A Ciki

Next Post

Shugabar Sashen Lura Da Halittu Ta MDD Ta Yaba Nasarorin Da Sin Ta Samu A Fannin Kare Muhalli

Related

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

59 minutes ago
Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki
Daga Birnin Sin

Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

2 hours ago
Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho
Daga Birnin Sin

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

13 hours ago
Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho
Daga Birnin Sin

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

18 hours ago
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

19 hours ago
Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

20 hours ago
Next Post
Shugabar Sashen Lura Da Halittu Ta MDD Ta Yaba Nasarorin Da Sin Ta Samu A Fannin Kare Muhalli

Shugabar Sashen Lura Da Halittu Ta MDD Ta Yaba Nasarorin Da Sin Ta Samu A Fannin Kare Muhalli

LABARAI MASU NASABA

An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

June 6, 2025
Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

June 6, 2025
Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara

Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara

June 6, 2025
Sallar Layya: Gwamnan Zamfara Ya Buƙaci Musulmin Su Tuna Da Muhimmancin Sadaukarwa Da Halin Ƙwarai

Sallar Layya: Gwamnan Zamfara Ya Buƙaci Musulmin Su Tuna Da Muhimmancin Sadaukarwa Da Halin Ƙwarai

June 6, 2025
Tsohon Babban Alƙalin Nijeriya  Mohammed Uwais Ya Rasu Ya Shekara 89

Tsohon Babban Alƙalin Nijeriya  Mohammed Uwais Ya Rasu Ya Shekara 89

June 6, 2025
Wajibi A Mayar Da Hankali Kan ‘Yancin Yara

Wajibi A Mayar Da Hankali Kan ‘Yancin Yara

June 6, 2025
Tsadar Rayuwa: Yadda Al’umma Suka Yi Sallah Cikin Kunci

Tsadar Rayuwa: Yadda Al’umma Suka Yi Sallah Cikin Kunci

June 6, 2025
aure

Kar Ki Bari Naman Sallah Ya Kashe Miki Aure Yar’uwa

June 6, 2025
Ministan Tsaro

Ministan Tsaro Ya Yi Gargadin Sake Dawowar Boko Haram Na Barazana Ga Nijeriya

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.